Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home ILIMI

Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Ta Saki Makin Da Take Neman

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in ILIMI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar gudanarwan Jami’ar Umaru Musa Yar’adua dake Katsina ta amince da maki 170 na hukumar share fagen shiga jami’a wato JAMB a matsayin makin da zai ba da damar shigar jami’a a zangon karatu na shekara ta 2017/208.

An dauki matakin ne a lokacin taronta da take yi a kai a kai karo na 85 dake a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a ta jihar Fatima Sada Kaita.

samndaads

Sanarwar ta kara da cewa, ya zuwa yanzu, dalibai sama da dubu goma sha biyar suka zabi jami’ar ta Umaru Musa Yar’adua a matsayin zabinsu. Sai dai sanarwar ta bayyana cewa hukumar kula da jami’o’i ta kasa ta amince jami’ar ta Umaru Musa Yar’adua cewa dalibai dubu biyu da dari biyar da saba’in da bakwai zasu zauna jarrabawar harda wadanda zasu zauna jarabawar kai tsaye.

Kamar yadda sanarwar ta ce jami’ar ta yanke shawarar cewa za a gudanar da jarrabawar ga dukkanin wadanda suka zauna jarrabawar suka samu maki 170 ko sama da haka na JAMB din a ranar 26 da 27 ga watan Satumba shekarar nan da muke ciki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Inganta Kamfanin Samar Da Takin Zamani

Next Post

Dubun Wasu Barayi Ta Cika A Jihar Bauchi

RelatedPosts

Me Yasa Ake Dakile Ilimin Mata A Arewa (1)?

by Sulaiman Ibrahim
6 months ago
0

SHIMFIDA. Lokacin da aka sace daliban makarantar Chibok a jihar...

Hana Barace-barace Shi Ne Mafi Alheri Ga Al’umma – Pantami

Zuwa Ga Shugaba Buhari!

by Daurawa Daurawa
9 months ago
0

Barka da shan ruwa, da kuma fatar Allah ya amshi...

Mafita Kan Yadda Aka Yi Watsi Da Ilimi A Arewa

Mafita Kan Yadda Aka Yi Watsi Da Ilimi A Arewa

by Sulaiman Ibrahim
9 months ago
0

Ilimi haske ne da shiriya, kamar yadda jahilci duhu ne...

Next Post

Dubun Wasu Barayi Ta Cika A Jihar Bauchi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version