Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Jami’in AU: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Samarwa Afrika Damarmakin Ci Gaba

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Jami’in AU: Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Ta Samarwa Afrika Damarmakin Ci Gaba
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

 

An bayyana shawarar Ziri Daya da Hanya Daya da aka gina bisa tushen moriyar juna, a matsayin wadda ta samarwa nahiyar Afrika damarmakin ci gaba.

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Kwamishinan cinikayya da masana’antu na hukumar kula da Tarayyar Afrika AU, Albert Muchanga ne ya bayyana haka, lokacin da yake tattaunawa da kamfanin dillancin labarai na Xinhua, inda ya jaddada cewa, adadin kasashen Afrika da yanzu ke aiwatar da shawarar na karuwa, kuma shawarar ta ingiza ci gaba a fadin nahiyar.

A cewarsa, hakika, shawarar Ziri Daya da Hanya Daya na samar da damarmakin ci gaban ababen more rayuwa, ciki har da makamashi da inganta tituna, kuma ‘yan Afrika na maraba da ita.

Ya ce a baya-bayan nan ne aka rattaba hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna tsakanin AU da hukumar raya kasa da gyare-gyare ta kasar Sin, karkashin hadin gwiwar AU da kasar Sin kan shawarar Ziri Daya da Hanya Daya, wadda ta shafi bangarorin lafiya da abinci da tsaro da ababen more rayuwa da makamashi.

Ya kara da cewa, an samar da yarjejeniyar ce bisa moriyar juna, kuma za ta amfanawa abokan huldar biyu, wato nahiyar Afrika da kasar Sin.

Bugu da kari, ya ce ta hanyar rattaba hannun, sun bayyana nufinsu na cewa sun shirya, kuma sun kuduri aniyar aiwatar da yarjejeniyar. (Mai fassarawa: Fa’iza Mustapha daga CRI Hausa)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

MDD Ta Gabatar Da Takardar Hatimi Ta Sabuwar Shekarar Sinawa

Next Post

2023: Shugaban Da Zai Magance Matsalar Tsaro Ya Kamata A Zaba –Atiku

Labarai Masu Nasaba

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

Yau Ake Cika Shekaru Hudu Da Kafa Kwamitin Kula Da Harkokin Waje Na Jam’iyyar Kwaminis Ta Kasar Sin

by CMG Hausa
17 hours ago
0

...

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

Kasashen BRICS Sun Yi Kira A Hada Kai Don Tinkarar Sauyin Yanayi

by CMG Hausa
18 hours ago
0

...

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

Al’ummar Afirka Ba Su Bukatar A Yi Musu Lacca

by CMG Hausa
20 hours ago
0

...

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

Masana sun yi Allah wadai da yunkurin Amurka na neman dakile cigaban al’ummar Xinjiang

by CMG Hausa
20 hours ago
0

...

Next Post
2023: Shugaban Da Zai Magance Matsalar Tsaro Ya Kamata A Zaba –Atiku

2023: Shugaban Da Zai Magance Matsalar Tsaro Ya Kamata A Zaba –Atiku

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: