• English
  • Business News
Saturday, November 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jawabin Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Kasar Sin Game Da Cika Shekaru 45 Da Kulla Huldar Diflomasiyya Tsakanin Sin Da Amurka

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

A yau Talata ne kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin ya yi tsokaci kan bikin cika shekaru 45 da kulla huldar diflomasiyya tsakanin kasashen Sin da Amurka. 

Kakakin ya ce, shekarar 2024, shekara ce ta cika shekaru 45 da kulla huldar diflomasiyya tsakanin Sin da Amurka, lamarin da ya yi babban tasiri a tarihin Sin da Amurka da ma huldar kasa da kasa. A cikin shekaru 45 da suka wuce, dangantakar Sin da Amurka ta fuskanci kalubaloli da dama kuma ta jure.

  • Mutane Kimanin Miliyan 135 Sun Yi Yawon Shakatawa A Yayin Hutun Bikin Sabuwar Shekara A Sin
  • Sin Ta Kaddamar Da Kidaya Ta Kasa A Fannin Tattalin Arziki

Kakakin ya kara da cewa, darajar cinikayya tsakanin kasashen biyu ta haura daga kasa da dalar Amurka biliyan 2.5 a shekarar 1979 zuwa kusan dala biliyan 760 a shekarar 2022. Kana, yawan jarin da kasashen biyu suka zuba wa juna ya karu daga kusan sifili zuwa sama da dala biliyan 260, kuma an kulla huldar abokantaka tsakanin larduna, jihohi da birane guda 284 a kasashen 2. Kazalika, kasashen biyu sun gudanar da hadin gwiwa a fannoni daban daban na kasa da kasa da na shiyya-shiyya da kuma batutuwan da suka shafi duniya baki daya. Tarihi ya nuna cewa, bunkasuwar dangantakar dake tsakanin Sin da Amurka ba kawai tana taimaka wa al’ummomin kasashen biyu ba, har ma ta tabbatar da zaman lafiya da kwanciyar hankali da ci gaban duniya.

Kakakin ya ci gaba da cewa, a taron kolin da aka yi a birnin San Francisco, shugaba Xi Jinping da shugaba Joe Biden sun cimma matsaya sama da 20 a fannonin siyasa da harkokin waje da cinikayya da harkokin kudi, da musayar al’umma, da tafiyar da harkokin duniya, da harkokin soja da tsaro.

Kasar Sin a shirye take ta yi aiki tare da Amurka wajen aiwatar da muhimman fahimtar juna da sakamakon da aka cimma a taron kolin, tare da raya fahimtar juna, da sarrafa sabani yadda ya kamata, da ciyar da hadin gwiwar moriyar juna gaba, da sauke nauyi a matsayin manyan kasashe, da sa kaimi ga mu’amala tsakanin juna ta yadda za a tafiyar da dangantakar da ke tsakanin kasashen biyu a kan turba mafi dacewa don amfanar kasashen biyu da ma duniya baki daya, a cewar kakakin. (Yahaya)

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Next Post
Gwamnan kano

Gwamnan Kano Ya Karyata Jita-jitar Rikicinsa Da Sakataren Gwamnatin Jihar

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025
Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

Dalibin Jami’ar Jos Ya Kashe Abokinsa Ya Binne Gawar A Rami

November 1, 2025
Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

Sojoji Sun Kama Ƴan Ta’adda 20, Sun Ceto Mutane 17 Da Aka Yi Garkuwa Da Su

November 1, 2025
Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Martani Kan Iƙirarin Trump Na Kisan Ƙare Dangi Ga Kiristoci

November 1, 2025
Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

Shugabar Tanzania Samia Suluhu Ta Lashe Zaɓe, Duk Da Rikicin Da Ya Mamaye Ƙasar

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.