• English
  • Business News
Friday, October 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihohin Arewa Da Suka Fi Noma Waken Soya A Nijeriya

by Abubakar Abba
3 years ago
Noman Waken

A kasar nan ana yawan noman waken soyan saboda irin amfanin da yake da shi, musamman ganin cewa, ‘yan’adam da dabbobi na amfani da shi. 

Har ila yau, a fadin duniya, ana gudanar da hada-hadar sa, inda kamfanonin da ke sarrafa amfani gona suke sayen da yawa domin sarrafa shi zuwa sauran nau’ukan abinci.

  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu
  • PDP Ta Koka Kan Yadda Jami’an CJTF Ke Cin Zarafin ‘Ya’Yanta A Borno

Bugu da kari, a kasar nan bukatarsa na kara karuwa a kullum musamman ganin cewa, ana yin amfani da shi wajen samar wa da yara kanana abincin gina jiki.

A daukacin fadin kasar nan, akwai jihin da suka yi fice wajen noman waken soya, jihohin su ne, Kaduna da Kebbi da Kwara da Jigawa da Katsina da kuma Borno.

Sauran jihohin sun hada da, Benuwai da Nasarawa da Kaduna da Kebbi da Kwara da Jigawa da Katsina da Borno da Kano da Zamfara da Gombe da kuma birnin tarayya Abuja da ma wasu sassan Kudu maso Yamma ke kan gaba wajen nomawa.

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

Manoma waken soya a kasar sun sanar da cewa, akwai matukar bukatar gwamnati, musamman ta taryya da ta ba su tallafi don su samu damar kara bunkasa noman waken soya kasar nan da kuma kara fitar da shi zuwa kasuwar duniya, inda hakan zai sa su samu damar kara samun riba.

Sai dai, sun nuna jin dadinsu akan yadda Babban Bankin Nijeriya CBN a karkashin shirin aikin noma na Anchor Borrowers suka samu tallafi daga gun gwamnatin tarayya, inda suka sanar da cewa, tallafin ya taimaka wa sana”‘ar su matuka tare da kuma kara samarwa da kansu kudaden shiga.

An ruwaito wasu manoman na waken soya sun shelanta cewa, za su noma tan da dama na waken soya, musamman don su kara samar da wadataccen sa a cikin kasar nan, ganin cewa, bukatar waken, musamman a kasar nan, na kara karuwa.

A cewar su, masana’antun da ke sarrafa waken na ci gaba da kara bukatar ta waken, inda suka bayyana cewa, a saboda haka, za su kara kaimi don noman waken na soya yadda zai wadaci masana’antun.

Sun yi nuni da cewa, har yanzu a fadin duniya, ana ci gaba da nuna bukatar ta waken soya, inda suka ce, amma sai idan sun wadata kasar nan da waken soyar ne, za su fara tunanin fitar da shi zuwa ketare.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina
Noma Da Kiwo

Nazari Kan Yadda Za A Iya Samun Wadatacciyar Riba A Kiwon Jimina

October 3, 2025
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa Wa Manoman Jihar Edo

October 3, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Shirin Bunkasa Kiwon Kifi

September 27, 2025
Next Post
Gwamnatin HKSAR Na Maraba Da Sanya Yankin A Matsayin Mafi ’Yancin Tattalin Arziki A Duniya

Gwamnatin HKSAR Na Maraba Da Sanya Yankin A Matsayin Mafi ’Yancin Tattalin Arziki A Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

An Jinjinawa Tallafin Kamfanonin Sin Ga Tsarin Bunkasa Masana’antun Senegal

October 9, 2025
Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

Masu Kallon Fina-Finai Na Sin Sun Gamsu Da Fina-Finan Da Aka Gabatar A Lokacin Hutun Bikin Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar Sin Ta 2025

October 9, 2025
‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

‘Yansanda Sun Kama Motar Hilux Ɗin Da Aka Sace A Kano A Hanyar Zuwa Nijar

October 9, 2025
Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

Sin Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Kawo Karshen Rikicin Gaza

October 9, 2025
TCN

Jami’an Tsaro Sun Cafke Ɓarayin Kayayyakin Turakun Wutar Lantarki Na Hanyar Mando Zuwa Jos

October 9, 2025
An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

An Yi Tafiye-tafiye Miliyan 16.34 Da Suka Shafi Shiga Da Fita Daga Kasar Sin Yayin Hutun Kwanaki 8 Na Kasar 

October 9, 2025
Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

Nijeriya Ta Yi Asarar Ganga Miliyan 13.5 Na Ɗanyen Mai Ta Hanyar Sata Da Zagon-ƙasa – NEITI

October 9, 2025
Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

Duniya Ta Kara Ganin Bunkasuwar Sin a Lokacin Hutun Murnar Ranar Kafuwar Sabuwar Kasar

October 9, 2025
Fursunoni Ba Za Su Samu Damar Kada Kuri’a Ba A Zaben 2023 – INEC

Batun Umarnin Kotu Na Kama Tsohon Shugaban INEC Ƙage Ne Kawai – Shugaban Jam’iyyar AA 

October 9, 2025
An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

An Samu Karuwar Sayayya Yayin Hutun Bikin Kafuwar Kasar Sin

October 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.