• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jihohin Arewa Da Suka Fi Noma Waken Soya A Nijeriya

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Jihohin Arewa Da Suka Fi Noma Waken Soya A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kasar nan ana yawan noman waken soyan saboda irin amfanin da yake da shi, musamman ganin cewa, ‘yan’adam da dabbobi na amfani da shi. 

Har ila yau, a fadin duniya, ana gudanar da hada-hadar sa, inda kamfanonin da ke sarrafa amfani gona suke sayen da yawa domin sarrafa shi zuwa sauran nau’ukan abinci.

  • Da Dumi-Dumi: Sarauniyar Ingila, Elizabeth Ta Rasu
  • PDP Ta Koka Kan Yadda Jami’an CJTF Ke Cin Zarafin ‘Ya’Yanta A Borno

Bugu da kari, a kasar nan bukatarsa na kara karuwa a kullum musamman ganin cewa, ana yin amfani da shi wajen samar wa da yara kanana abincin gina jiki.

A daukacin fadin kasar nan, akwai jihin da suka yi fice wajen noman waken soya, jihohin su ne, Kaduna da Kebbi da Kwara da Jigawa da Katsina da kuma Borno.

Sauran jihohin sun hada da, Benuwai da Nasarawa da Kaduna da Kebbi da Kwara da Jigawa da Katsina da Borno da Kano da Zamfara da Gombe da kuma birnin tarayya Abuja da ma wasu sassan Kudu maso Yamma ke kan gaba wajen nomawa.

Labarai Masu Nasaba

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

Manoma waken soya a kasar sun sanar da cewa, akwai matukar bukatar gwamnati, musamman ta taryya da ta ba su tallafi don su samu damar kara bunkasa noman waken soya kasar nan da kuma kara fitar da shi zuwa kasuwar duniya, inda hakan zai sa su samu damar kara samun riba.

Sai dai, sun nuna jin dadinsu akan yadda Babban Bankin Nijeriya CBN a karkashin shirin aikin noma na Anchor Borrowers suka samu tallafi daga gun gwamnatin tarayya, inda suka sanar da cewa, tallafin ya taimaka wa sana”‘ar su matuka tare da kuma kara samarwa da kansu kudaden shiga.

An ruwaito wasu manoman na waken soya sun shelanta cewa, za su noma tan da dama na waken soya, musamman don su kara samar da wadataccen sa a cikin kasar nan, ganin cewa, bukatar waken, musamman a kasar nan, na kara karuwa.

A cewar su, masana’antun da ke sarrafa waken na ci gaba da kara bukatar ta waken, inda suka bayyana cewa, a saboda haka, za su kara kaimi don noman waken na soya yadda zai wadaci masana’antun.

Sun yi nuni da cewa, har yanzu a fadin duniya, ana ci gaba da nuna bukatar ta waken soya, inda suka ce, amma sai idan sun wadata kasar nan da waken soyar ne, za su fara tunanin fitar da shi zuwa ketare.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: ArewaKiwoNomaWaken Soya
ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Fara Sintirin Fatattakar Baƙin Haure Mai Taken “Saukar Shaho” A Bayelsa

Next Post

Gwamnatin HKSAR Na Maraba Da Sanya Yankin A Matsayin Mafi ’Yancin Tattalin Arziki A Duniya

Related

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya
Noma Da Kiwo

Dalilin Kwararru Na Bukatar Kafa Cibiyoyin Bincike Kan Nau’ikan Dabbobi A Nijeriya

6 days ago
Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kaddamar Da Sabon Shirin Aikin Noma Don Samar Da Wadataccen Abinci

6 days ago
Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

3 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

3 weeks ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

3 weeks ago
Next Post
Gwamnatin HKSAR Na Maraba Da Sanya Yankin A Matsayin Mafi ’Yancin Tattalin Arziki A Duniya

Gwamnatin HKSAR Na Maraba Da Sanya Yankin A Matsayin Mafi ’Yancin Tattalin Arziki A Duniya

LABARAI MASU NASABA

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

NPA Ta Tarbi Babban Jirgin ‘Ruwa MB Ocean Dragon’ Don Bunkasa Ayyukanta

July 11, 2025
Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

Rikicin Masarautar Kano Ya Kara Zafafa

July 11, 2025
Yunkurin Magance Matsalar Tsaro Da Rigingimu A Arewa…

Akwai Bukatar Hada Kai Da Aiki Tare Tsakanin Hukumomin Tsaro

July 11, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Matakin Kwata Fainal Bayan Doke Botswana

July 10, 2025
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

July 10, 2025
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

July 10, 2025
Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

Ƴan Bindiga Sun Yi Wa Jami’an NSCDC Ƙwantan Ɓauna A Binuwe

July 10, 2025
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

July 10, 2025
An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

An Kama Magungunan Jabu Na Fiye Da Naira Biliyan Ɗaya A Kano

July 10, 2025
Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.