• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Juyin Mulki: Tinubu Ya Umarci Malamai Su Sake Komawa Nijar Don Ci Gaba Da Sulhu

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Kokarin Tinubu Wajen Inganta Rayuwar ‘Yan Nijeriya Bayan Cire Tallafin Mai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci tawagar malaman da suka fara tattauna yadda za a samu sulhu da daidaito kan rikicin shugabanci da ke faruwa a jamhuriyyar Nijar da su sake komawa kasar domin kulla kyakkyawar yarjejeniya. 

Bayan wata ganawar sirri da shugaban ya yi da Usta Abdullahi Bala-Lau, jagoran tawagar malaman, Tinubu ya ce manufar matakin shi ne don guje wa zuwa ga amfani da karfin soja wajen dawo da mulkin demukuradiyya a Nijar.

  • Hatsarin Kwale-kwale Ya Hallaka Rayukan Mutum 12 A Nasarawa, Majalisa Ta Jajanta
  • Tarihi Zai Dorawa Japan Alhakin Sakin Gurbataccen Ruwan Nukiliya Zuwa Teku

A nasa bangaren, Bala Lau ya ce, Tinubu ya amshi dukkanin shawarorin da suka bayar na kauce wa sanya karfi da matakin soja musamman da yake kasashen makwantan su na da alaka da ta jimana tsakani.

“Shugaban ya karbi dukkanin shawarorinmu na kauce wa kowace irin matakin sanya karfi. Kamar kuma yadda muka tattauna da shugabannin Nijar da suka amince cewa za su kauce wa rikici, shi ma shugaban kasan ya amince da hakan.

“Wannan dalilin ne ma ya sanya shi ya sake turamu da mu koma Nijar domin cigaba da tattaunawa kan yadda za a dawo da mulkin demukuradiyya a kasar. Ya kuma umarci mu da mu tunatar da shugabannin sojojin dangane da matakan ECOWAS da su ke kasa,” Bala-Lau ya fada.

Labarai Masu Nasaba

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ya ce, shiga tsakanin da malaman suka yi ta haifar da sakamako mai kyau, ya kara da cewa har ta hakan sojojin Junta suka aminta har suka ganawa da wakilan ECOWAS karkashin Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya) da Sultan Abubakar Sa’ad III.

Bala-Lau ya ce don haka Ulama za su koma Nijar su ci gaba da nemo hanyoyin kawo karshen matsalar, ya kuma kara da cewa sun fashimci ana zuwa matakin yaki ne idan aka kasa cimma matsaya a dukkanin zaman sasantawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Hatsarin Kwale-kwale Ya Hallaka Rayukan Mutum 12 A Nasarawa, Majalisa Ta Jajanta

Next Post

Ci Gaban Dangantakar Sin Da Afirka Ya Kama Hanyar Bunkasa Cikin Sauri

Related

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
Labarai

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

37 minutes ago
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara
Labarai

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

4 hours ago
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace
Labarai

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

5 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

14 hours ago
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta
Labarai

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

17 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

19 hours ago
Next Post
Ci Gaban Dangantakar Sin Da Afirka Ya Kama Hanyar Bunkasa Cikin Sauri

Ci Gaban Dangantakar Sin Da Afirka Ya Kama Hanyar Bunkasa Cikin Sauri

LABARAI MASU NASABA

Super Falcons Zasu Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Zasu Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.