ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, November 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kafafan Yada Labarai Na Jamus: Ayyukan Makamashi Mara Gurbata Muhalli Na Kasar Sin Zai Bunkasa Ci Gaba A Afirka

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
Jamus

Bisa labarin da Deutsche Welle na kasar Jamus ya bayar, an ce, ayyukan samar da makamashi mai tsafta na kara yin tasiri a dangantakar tattalin arzikin Sin da Afirka, yayin da cinikayya tsakanin bangarorin biyu ke samun ci gaba cikin shekaru 20 da suka gabata.

 

A taron kolin dandalin tattauna hadin gwiwar Sin da Afirka ko FOCAC na shekarar 2024 da aka kammala kwanan nan, kasar Sin ta bayyana shirin aiwatar da ayyukan samar da makamashi mai tsafta 30 a Afirka, domin tallafawa ci gaban nahiyar. Bugu da kari, kasar Sin za ta ba da karin tallafin kudi yuan biliyan 360 kwatankwacin dalar Amurka biliyan 50.8 ga kasashen Afirka cikin shekaru uku masu zuwa.

ADVERTISEMENT
  • Xi Ya Rattaba Hannu Kan Umarnin Amfani Da Ka’idojin Kare Muhalli A Aikin Soja
  • Fasahohin Kasar Sin Na Taimakawa Afirka Tabbatar Da Wadatar Abinci

Rahoton mai taken “Kasar Sin ta kuduri aniyar karfafa huldar makamashi mai tsafta da Afirka.” Ya bayyana cewa, Ana sa ran wadannan tsare-tsare za su samar da a kalla sabbin guraben aikin yi miliyan 1. Rahoton ya kara da cewa, tun farkon karnin da muke ciki, cinikayya tsakanin Sin da Afirka ya karu da kashi 17.2 cikin dari a duk shekara. Yayin da a cikin watanni bakwai na farkon shekarar 2024, yawan cinikin ya kai yuan triliyan 1.19 kwatankwacin dalar Amurka biliyan 168.

 

LABARAI MASU NASABA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Rahoton ya kuma rawaito Christian-Geraud Neema, wani mai bincike na kasar Sin daga Mauritius, wanda ya yi karatu tare da yin aiki a kasar Sin tsawon shekaru goma na cewa, batun makamashi mai tsafta ya kasance kan gaba cikin muhimman batutuwan hadin gwiwar Sin da Afirka a nan gaba. Kana Afirka za ta taka muhimmiyar rawa a tsarin samar da kayayyaki masu amfani sabbin makamashi na kasar Sin, yayin da bukatar nahiyar ta sauyi zuwa yin amfani da makamashi mara gurbata muhalli za ta yi tasiri sosai kan dangantakar dake tsakanin kasashen biyu. (Mai Fassara: Mohammed Yahaya)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 
Daga Birnin Sin

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia
Daga Birnin Sin

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana
Daga Birnin Sin

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Next Post
Samar Da Asibitin Koyarwa A Lafiya Cigaba Ne Ga Jihar Nasarawa – Dr Ikrama

Samar Da Asibitin Koyarwa A Lafiya Cigaba Ne Ga Jihar Nasarawa - Dr Ikrama

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

Kotu Ta Yanke Wa Mutum 4 Hukuncin Kisa Kan Kashe Wani Makanike A Kano

November 14, 2025
Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

Abin Da Ya Sa NPA Ta Yi Hadaka Da ‘Snake Island Port’ -Dakta Dantsoho

November 14, 2025
Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka

November 14, 2025
Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

Bayan Barazanar Amurka: Sultan Ya Nemi Hadin Kan ‘Yan Nijeriya Wajen Yaki Da Ta’addanci

November 14, 2025
Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Jan Aikin Da Ke Gaban Manyan Hafsoshin Tsaron Nijeriya

November 14, 2025
Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan 

November 13, 2025
Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

Li Qiang Zai Halarci Tarukan SCO Da G20 Tare Da Ziyarar Aiki A Zambia

November 13, 2025
Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana

November 13, 2025
Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

Ayyukan Kirkire-kirkire Na Kamfanonin Sin Na Kara Zama Babbar Kadara Ga Duniya

November 13, 2025
Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

November 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.