ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Fasahohin Kasar Sin Na Taimakawa Afirka Tabbatar Da Wadatar Abinci

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 years ago
Afirka

A shekarar 2007 aka fara yayata fasahar shuka shinkafa mai aure (wato hybrid rice a Turance) ta kasar Sin a Madagascar, don taimakawa kasar cimma burin tabbatar da wadatar abinci. Tun daga wancan lokacin, wani masanin kimiyya a bangaren shuka shinkafa na kasar Madagascar Mamisoa Ramananjanahary, ya fara yayata wannan fasahar Sin a kasarsa. Sau da dama Mamisoa ya samu kwasa-kwasai a kasar Sin, har makirkirin fasahar shinkafa mai aure ta kasar Sin, marigayi Yuan Longping, ya taba koya masa fasahar fuska da fuska.

 

Kwanan baya, lokacin da nake aikin daukar shirin “kwadon baka” a lardin Hunan da ke tsakiyar kasar Sin, mun samu shinkafar da Mamisoa ya aiko mana daga Madagascar wadda ya shuka, kuma ya bukace mu kai ta kabarin marigayi Yuan Longping don tunawa da shi, a matsayin mutumin da ya taimakawa kasar wajen tabbatar da wadatar abinci ta dogaro da kai.

ADVERTISEMENT
  • Ko Sabbin Dabarun Yaki Da Ta’adanci Za Su Yi Tasiri?
  • An Cafke Wani  Hedimasta Bisa Laifin Sayar Da Kayayyakin Makaranta A Kano

Ya zuwa yanzu, yawan shinkafa mai aure da aka shuka a Madagascar ya kai eka dubu 70, kana yawan hatsi da aka girba a ko wane eka ya kai ton 7, wani lokaci har ya kai ton 12, adadin da ya ninka har sau 2 bisa na nau’in irin shinkafar asalin wurin. Bisa bukatun kasar Madagascar a ko wace shekara, za a samar da isashen hatsi a kasar idan an kara shuka irin shinkafar Sin a gonaki masu fadin eka dubu 100. Domin tunawa da taimakon da Sin take baiwa kasar a bangaren shuka shinkafa mai aure, Madagascar ta kuma buga hoton shinkafa mai aure iri ta Sin a kan takardar kudinta.

 

LABARAI MASU NASABA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

Tabbatar da wadatar abinci aiki ne mai matukar muhimmanci ga ko wace kasa, kuma tushe ne na bunkasuwar tattalin arziki da kwanciyar hankalin al’umma. Kaza lika har kullum zamanintar da ayyukan gona wani muhimmin bangare ne na hadin gwiwar Sin da Afirka. A gun taron kolin FOCAC da ya gudana a kwanakin baya a birnin Beijing, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sanar da manyan ayyukan hadin gwiwar Sin da Afirka guda 10, ciki har da samarwa kasashen Afirka tallafin hatsi da darajarsa ta kai dalar Amurka miliyan 141 cikin gaggawa, da taimaka musu gina gonakin misali da fadinsu ya kai sama da eka dubu 6600, da ma tura masanan aikin noma 500 zuwa kasashen Afirka, har ma da kafa kawancen kirkire-kirkire fasahohin aikin noma tsakanin Sin da Afirka.

 

Mamisoa ya kama aikin shuka shinkafa mai aure ne sakamakon ayyukan hadin gwiwar Sin da Afirka a bangaren aikin noma, mutane irinsu Mamisoa da ke dukufa a kan ayyukan gona bisa hadin gwiwar Sin da Afirka suna da yawa, wadanda suke kokarin neman tabbatar da wadatar abinci a kasashen Afirka, kana suke kokarin neman cimma burin zamanintar da kasashensu. (Mai zane da rubutu:MINA)

Afirka
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi
Afirka
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

MASU ALAKA

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”
Ra'ayi Riga

Dandalin DAVOS Na Bana: Fage Ne Da “Kirkire-Kirkiren Sin” Ya Sadu Da “Kyakkyawan Fatan Afirka”

June 24, 2026
Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya
Ra'ayi Riga

Sin Na Daukar hakikanan Matakan Gina Kyakkaywar Makomar Al’ummun Sin Da Afirka Ta Bai Daya

June 19, 2026
A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”
Ra'ayi Riga

A Yi Watsi Da Wannan “Mummunan Teburi”

June 18, 2026
Next Post
Gwamnonin Arewa Sun Sha Sabuwar Damara A Kan Matsalolin Yankin

Gwamnonin Arewa Sun Sha Sabuwar Damara A Kan Matsalolin Yankin

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.