• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kalubalen Tsaro: Gwamnatin Zamfara Na Shirin Kafa Sabuwar Hukumar Tsaro Ta (CPG)

by Muhammad
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Jami'an Tsaron Zamfara Ta JTF

Jami'an Tsaron Zamfara Ta JTF

Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Zamfara na ci gaba da tsarin kyautata tsaron cikin gida, ta hangar kafa sabuwar hukumar tsaro da zata yi aiki wajen dakile yawaitar kashe-kashe da ‘yan fashin daji a jihar.

Kalubalen
Jami’an Tsaron Zamfara Ta JTF

Sabuwar hukumar tsaron wanda ake kira ‘Community Protection Guards (CPG)’ kwatankwacin kungiyar tsaro ta Yammacin Nijeriya, wacce aka fi sani da Amotekun, wacce ta fara aiki a watan Janairun 2020.

  • ‘Yan Bindiga Sun Tashi Garuruwa 30 A Zamfara Da Bayar Da Umarnin Tashin Wasu 5 A Jihar Filato
  • A Dau Bindiga: Babu Hukuma A Zamfara?

An fara horar da kashin farko na mutum 500, wadanda aka dauka daga dukkan masarautu 19 da ke jihar.

Jami'an Tsaron Zamfara Ta JTF
Jami’an Tsaron Zamfara Ta JTF

Gwamna Bello Matawalle ya kaddamar da horon a ranar Asabar a Gusau.

Matawalle ya ce gwamnatin jihar Zamfara ta fara daukar sabbin matakan tsaro, ya ce masu Jami’a za su dauki makamai yayin gabatar da aikinsu.

Labarai Masu Nasaba

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

Gwamnan ya ce, an yanke shawarar kafa jami’an kare hakkin jama’ar ne saboda burin gwamnatinsa na samar da duk hanyoyin da za a bi don magance karuwar ayyukan ‘yan fashi da ke haddasa asarar rayuka da wahalhalun da ba a taba gani ba da kuma wargaza zaman lafiya a wasu sassan jihar.

Matawalle ya shaidawa Jami’an Tsaron Al’uma aikin da ke gabansu, sannan ya bukace su da su mayar da hankali sosai kan horar da suke samu.

Matawalle ya tabbatar da cewa, a karshen wannan horon, za a tura mambobin CPG zuwa yankunansu daban-daban na masarautun jihar 19, domin baiwa jami’an tsaro kwarin gwiwa wajen yaki da ‘yan fashi da miyagun laifuka.

Elkana yayin da yake bayyana cikakken goyon bayan rundunar ga Gwamna Matawalle a yakin da ake yi da ‘yan fashi, ya bukaci masu daukar ma’aikata da su kasance masu bin doka da oda, masu tsoron Allah, kuma masu kishin kasa wajen gudanar da ayyukansu domin cimma burin da ake so.

Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida Rtd DIG Mamman Ibrahim Tsafe ya ce an kafa jami’an kare hakkin jama’a ne da nufin taimakawa jami’an tsaro wajen ganin an tabbatar da tsaro a jihar daga dukkan munanan laifuka a duk sassan jihar.

Taron ya samu halartar shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Nasiru Muazu Magarya da sakataren gwamnatin jiha Alhaji Kabiru Balarabe.

Shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin jihar Gusau, Malam Ibrahim Suleiman, shugaban ma’aikata na jiha, Alhaji Kabiru Muhammad Gayari, ‘yan majalisar zartarwa na jiha da shugabannin hukumomin tsaro da ke aiki a jihar, suma sun halarci taron kaddamar da shirin horaswar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Jami'an Tsaron Zamfara Ta JTF
ShareTweetSendShare
Previous Post

Na Iya Murya Daidai Da Matsayin Da Aka Ba Ni A Fim – Abubakar Waziri

Next Post

Allah Ya Yi Wa Daraktan fim Din ‘Izzar So’ Nura Mustapha Waye, Rasuwa

Related

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano
Manyan Labarai

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

6 hours ago
Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Ta’adda Yellow Danbokolo A Zamfara

11 hours ago
Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata
Manyan Labarai

Barau, Ganduje Da Wasu Sun Isa Madina Don Halartar Jana’izar Aminu Dantata

15 hours ago
Duk Da Farfadowar Darajar Naira, Tsadar Kaya Na Ci Gaba Da Lulawa Sama
Manyan Labarai

Faɗuwar Darajar Naira Ta Sa Bashin Nijeriya Ya Ƙaru Zuwa Naira Tiriliyan 149

17 hours ago
Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC
Manyan Labarai

Haɗakar Jam’iyyun Adawa Ba Ya Ɗaga Mana Hankali – Sabon Shugaban APC

18 hours ago
Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa
Manyan Labarai

Bello Turji, Yana Neman Ayi Sulhu Bayan An Kashe Yaronsa

1 day ago
Next Post
Allah Ya Yi Wa Daraktan fim Din ‘Izzar So’ Nura Mustapha Waye, Rasuwa

Allah Ya Yi Wa Daraktan fim Din 'Izzar So' Nura Mustapha Waye, Rasuwa

LABARAI MASU NASABA

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Tabbatar Da Kashe Manyan Mayakan Bello Turji Fiye Da 100

Askarawan Zamfara Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Bindiga, Kacalla Ɗanbokolo Ubangidan Turji

July 1, 2025
Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

Tawagar Likitoci Ta Sin Ta Ba Da Horon Fasahar Likitancin Gargajiya Ta Sin A Nijar

July 1, 2025
Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

Farfesa Haruna Musa Ya Lashe Zaɓen Shugabancin Jami’ar Bayero Ta Kano

July 1, 2025
Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

Fahimtar Sabon Tunani: Yadda Sin Ta Samu Bunkasa A Tarihi Ta Hanyar Juyin Juya Halin Da Take Yi Wa Kanta 

July 1, 2025
An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

An Yi Bikin Kade-Kade Don Taya Murnar Cika Shekaru 104 Da Kafuwar JKS

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.