• English
  • Business News
Wednesday, October 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kamfanin Sin Ya Haskaka Kauyen Lauteye Na Jihar Kanon Nijeriya

by CMG Hausa
3 years ago
Sin

Hasken lantarki, muhimmin bangare ne na ababen more rayuwar dan Adam, musammam a wannan zamani da muke ciki da komai ke da alaka da hasken lantarki.

Tsayayyen wutar lantarki ko akasinsa, wani mizani ne na auna ci gaban wuri. Don haka, samun wutar lantarki daga makamashi mai tsafta, wani karin tagomashi ne ga rayuwar bil adama da muhalli.

  • Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba Kai Tsaye A Ketare Ya Kai Matsayin Gaba Na Uku A Duniya Cikin Jerin Shekaru Goma Da Suka Wuce

Na yi wannan shimfida ne bisa la’akari da gagarumar gudunmawar da kamfanin PowerChina ya bayar a baya-bayan nan, inda ya gwangwaje kauyen Lauteye na yankin karamar hukumar Bunkure ta jihar Kano dake arewa maso yammacin Nijeriya, da na’urori 500 na samar da wutar lantarki mai amfani da hasken rana.

Samun wannan labari, ya yi matukar faranta min rai, ganin yadda wani mutumin yankin mai shekaru sama da 40, ya ce kauyen nasu bai taba samun hasken lantarki ba.

Sin

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

Hakika wannan yunkuri na kamfanin kasar Sin zai taimakawa al’ummar kauyen, ta hanyoyi daban-daban. Misali, za a samu ingantuwar tsaro, harkokin kasuwanci za su bunkasa, dalibai za su kara samun damar bitar karatunsu, al’umma za su samu damar more fasahohin zamani, kana za su daina kashe kudin sayen gawayi ko kalanzir ko kyandir da sauransu, haka kuma, ina da yakinin ya bude wa kauyen wani sabon babi na ci gaba.

Yunkurin wani bangare ne na shirin kamfanoni 100 a kauyuka 1,000, wanda kungiyar ’yan kasuwar kasar Sin a Afrika ta kirkiro, da nufin tattara kamfanoni kasar Sin 100, domin su aiwatar da ayyuka 1,000 da al’ummomin nahiyar za su ci gajiyarsu.

Baya ga taimakawa wajen bunkasa tattalin arzikin nahiyar da samar da guraben ayyukan yi da gudanar da ayyukan agaji, kamfanonin kasar Sin suna kokarin tallafawa al’ummomin kauyuka da ba kowa ne zai tuna da su ba.

Shi ya sa a kullum na kan ce, kasar tana da hangen nesa da sanin ya kamata, domin na tabbata, mutanen kauyen da ma jihar Kano, har da kasarmu ba za su manta da irin taimakon da Sin ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona
Daga Birnin Sin

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Next Post
Mutum 4 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wani Abu A Babbar Kasuwar Onitsha

Mutum 4 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wani Abu A Babbar Kasuwar Onitsha

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

Firaministan Sin Ya Yi Kira Da A Kara Bude Kofa Da Karfafa Daidaita Dabarun Samar Da Ci Gaba

October 28, 2025
JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

JIBWIS Ta Miƙa Takardar Koke Ga Gwamnatin Kaduna Kan Zargin Wasu Malamai Da Yunƙurin Tada Husuma

October 28, 2025
An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

An Gudanar Da Taron Musamman Na Tattaunawa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa A Afrika Da Kudu

October 28, 2025
Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

Zamfara Ta Fara Sauyawa Zuwa Jihar Fasahar Zamani, In ji Gwamna Lawal

October 28, 2025
Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

Masanan Kasar Sin Da Afirka Sun Hada Karfi Da Karfe Don Habaka Samun Wadatar Abinci Da Zamanantar Da Aikin Gona

October 28, 2025
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Ajali Tare Da Jikkata Wasu A Gombe

October 28, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Jama’a Ga Tsarin Jagoranci Na Sin

October 28, 2025
Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

Kano Ta Bai Wa Mata 5,200 Tallafin Naira Miliyan 260

October 28, 2025
An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

An Kusa Kammala Shirye-shiryen Baje Kolin CIIE Karo Na Takwas

October 28, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Gwamnatin Neja Ta Bayar Da Hutun Kwanaki 2 Don Zaɓen Ƙananan Hukumomi

October 28, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.