Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home DAGA BIRNIN SIN

Kaso 90 Cikin 100 Na Sinawa Matasa Sun Bayyana Muhimmancin Sanin Tarihin JKS

by Sulaiman Ibrahim
April 5, 2021
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
Kaso 90 Cikin 100 Na Sinawa Matasa Sun Bayyana Muhimmancin Sanin Tarihin JKS
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga CRI Hausa

Wani bincike da jaridar matasan kasar Sin wato China Youth Daily a harshen Sinanci ta gudanar, ya nuna cewa, kusan kaso 90 cikin 100 na Sinawa matasa, suna ganin abu ne mai muhimmanci ga matasa, su san tarihin JKS.
Binciken ya nuna cewa, kaso 82.7 cikin 100 na matasa 2,042 da aka zanta da su, kaso 66.7 daga cikinsu an haife su ne a shekarar 1990 ko bayanta, suna kuma koyan tarihin jam’iyyar ko suna da shirin yin haka.
Haka kuma, sama da kaso 70 cikin 100 na Sinawa matasa, suna fatan sanin tarihin JKS ta kallon shirye-shiryen talabijin, ko muhimman shirye-shirye da nune-nune.
Ma Bin, daya daga cikin matasan da aka tambaya, ya bayyana cewa, ta hanyar sanin tarihin JKS, matasa za su kara fahimtar jam’iyyar da ma kasar baki daya, wato inganta dabi’un da suka dace
A wannan shekara ce, JKS ke cika shekaru 100 da kafuwa. Saboda dora babban muhimmanci kan sani da ma ilimi game da tarihin jam’iyyar, a farkon wannan shekara, kwamitin koli na JKS ya kaddamar da gagarumin gangami, domin karfafawa dukkan mambobin jam’iyya gwiwar shiga a dama da su cikin wannan batu.(Ibrahim)

SendShareTweetShare
Previous Post

Kwararowar Hamada: Jihar Kebbi Ta Dasa Tsirrai Miliyan Daya

Next Post

Ministan Wajen Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Mutunta Muhimman Muradun Sin

RelatedPosts

Ci Gaban Kasar Sin A Fannin Fasaha Ba Ya Tsoron Danniyar Amurka

Ci Gaban Kasar Sin A Fannin Fasaha Ba Ya Tsoron Danniyar Amurka

by Sulaiman Ibrahim
18 hours ago
0

Daga Bilkisu Xin A ranar 8 ga wata, ma’aikatar kasuwanci...

Takunkuman Amurka Da Birtaniya Kan Sin Sun Keta Dokokin Kasa Da Kasa

Takunkuman Amurka Da Birtaniya Kan Sin Sun Keta Dokokin Kasa Da Kasa

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Daga CRI Hausa Tsohon Jakadan Italiya a kasar Sin, Alberto...

Masanan Sin Da Afirka Suna Fatan Za A Kara Yin Mu’amalar Al’adu Da Juna

Masanan Sin Da Afirka Suna Fatan Za A Kara Yin Mu’amalar Al’adu Da Juna

by Sulaiman Ibrahim
19 hours ago
0

Daga CRI Hausa Kwalajin nazarin harkokin Afirka na kasar Sin,...

Next Post
Ministan Wajen Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Mutunta Muhimman Muradun Sin

Ministan Wajen Sin Ya Bukaci Amurka Da Ta Mutunta Muhimman Muradun Sin

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version