• English
  • Business News
Thursday, August 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kauyen Yugonglou Da Ya Shaida Bunkasuwar Kauyukan Kasar Sin

by CGTN Hausa and Sulaiman
11 months ago
in Ra'ayi Riga
0
Kauyen Yugonglou Da Ya Shaida Bunkasuwar Kauyukan Kasar Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, na kai ziyara kauyen Yugonglou, wanda ake masa lakabi da “Kauyen farko na shuka abarba”. Wannan kauye yana gundumar Xuwen ta birnin Zhanjiang na lardin Guangdong dake kudancin kasar Sin. Yawan abarba da kauyen ke samarwa a shekara ya kai fiye da kilogiram miliyan 40, wadda ke samarwa mazauna kauyen kudin shiga har fiye da dalar miliyan 14.

 

Sai dai a baya, kafin gwamnatin wuri ta jagoranci aikin kawar da talauci, abarba da suka nuna ta kan rube a gonaki, a maimakon ta samar da kudin shiga ga manoman.

  • Me Ya Sa Sin Da Sauran Kasashen Duniya Ke Cin Moriya Tare a Cikin Shekaru 75 Da Suka Gabata Tun Kafuwar Sabuwar Kasar Sin?
  • Amurka Ce Za Ta Yi Fama Da Mummunan Tasirin Tallafin Da Take Bayarwa Ga Neman ‘Yancin Taiwan

Sha’anin noman abarba ba kawai ya taimaka wajen kawar da talauci a wurin ba, har ma ta dogaro da sha’anin, gwamnatin wurin ta bunkasa sana’ar sarrafa abarba zuwa mabambantan kayayyaki, da kuma raya sana’ar yawon bude ido mai nasaba da al’adun abarba.

Bisa kididdigar da aka fitar, a shekarar 2023, yawan masu bude ido da gundumar Xuwen ta karba ya kai fiye da miliyan 1.6, adadin da ya karu da kashi 55%, kana yawan kudin shiga da aka samu ya kai kimanin dala miliyan 255, wanda ya karu da kashi 88%. Wannan wuri da ya shahara sosai ya dogaro da abarba, kuma ya raya tattalin arzikinsa bisa aikin kirkire-kirkire a bangaren yawon bude ido, ya kuma kara samar da yawan kudin shiga ga manoman wurin.

Labarai Masu Nasaba

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

Yawan kudin shiga da manoma ke samu wani muhimmin ma’auni ne ta fannin tantance ainihin ci gaban da ake samu ta fuskar aikin raya kauyuka. A nan kasar Sin, hukumomin wuraren daban-daban suna nacewa ga daukar mabambantan matakai don kara kudin shigar manoma, hakan ya sa kauyuka kamar Yugonglong suka fita daga kangin talauci, tare da samun bunkasuwa sosai. Manoma na samun kudin shiga, wanda hakan ya kyautata zaman rayuwarsu, kana suke more rayuwarsu, wanda hakan abun fari ciki ne. (Mai zane da rubutu: MINA)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Kauyukan sinShugabanci na gari
ShareTweetSendShare
Previous Post

Amurka Ce Za Ta Yi Fama Da Mummunan Tasirin Tallafin Da Take Bayarwa Ga Neman ‘Yancin Taiwan

Next Post

Shugaban Kasar Sin Ya Lashi Takobin Samar Da Karin Nasarori Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Bil Adama

Related

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki
Ra'ayi Riga

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Ya Kawo Wa Afirka Fatan Warware Matsalar Karancin Wutar Lantarki

7 hours ago
Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka
Ra'ayi Riga

Ranar Hausa Ta Duniya: Ba Ka Iyawa Duk Dagewarka Kuma Ba A Yaba Maka

3 days ago
Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya
Ra'ayi Riga

Ya Kamata A Kiyaye Sahihin Tarihi Da Rike Gaskiya

4 days ago
Tunawa Da Tarihi Tana Da Ma’anar Musamman
Ra'ayi Riga

Tunawa Da Tarihi Tana Da Ma’anar Musamman

2 weeks ago
Fasahohin AI Sun Bude Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Sin Da Afirka
Ra'ayi Riga

Fasahohin AI Sun Bude Sabon Babi Na Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

2 weeks ago
Mu Tuna Da Jinin Da Aka Zubar Don Kiyaye Hasken Da Muke Da Shi Yanzu
Ra'ayi Riga

Mu Tuna Da Jinin Da Aka Zubar Don Kiyaye Hasken Da Muke Da Shi Yanzu

3 weeks ago
Next Post
Shugaban Kasar Sin Ya Lashi Takobin Samar Da Karin Nasarori Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Bil Adama

Shugaban Kasar Sin Ya Lashi Takobin Samar Da Karin Nasarori Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Bil Adama

LABARAI MASU NASABA

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

Manyan Jami’ai A Ma’aikatar Tsaro Ta Cikin Gida Za Su Ci Gaba Da Karɓar Albashi Har Ƙarshen Rayuwa

August 28, 2025
Baki Kusan 50 Daga Kasashe 30 Na Turai Za Su Halarci Bikin Tunawa Da Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa Kan Zaluncin Japanawa

Baki Kusan 50 Daga Kasashe 30 Na Turai Za Su Halarci Bikin Tunawa Da Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa Kan Zaluncin Japanawa

August 28, 2025
Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

Shugaban NPA, Dantsoho Ya Zama Mataimakin Shugaban Kungiyar Tashoshin Ruwa Ta Duniya

August 28, 2025
An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

An Bude Bikin Nune-Nune Na Masana’antar Manyan Bayanai Ta Big Data A Kudu Maso Yammacin Sin

August 28, 2025
AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

AC Milan Ta Amince Da Biyan Yuro Miliyan 36 Domin Daukar Nkunku Daga Chelsea

August 28, 2025
Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Yawan Kayayyakin Da Sin Ta Shigo Da Su Daga Kasashe Masu Karancin Ci Gaba Na Afrika Ya Karu Da Kaso 10.2 Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

August 28, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

Gwamnatin Tarayya Ta Karrama Nafisa ‘Yar Shekara 17 Da Ta Zama Lamba 1 A Gasar Turanci Ta Duniya 

August 28, 2025
Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

Shugabannin Kasashe 26 Za Su Halarci Bikin Ranar Nasarar Yakin Turjiyar Sinawa A Ran 3 Ga Satumba

August 28, 2025
Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

Ƙungiyar Samar Da Haɗin Kai Da Zaman Lafiya Ta Arewa Ta Ƙaddamar Da Shugabanninta A Kaduna

August 28, 2025
Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

Jimillar Kudaden Jigilar Kayayyaki a Watanni 7 Na Farkon Bana a Sin Ta Zarce Rmb Yuan Tiriliyan 200

August 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.