• English
  • Business News
Friday, May 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kirsimati: ‘Yan Nijeriya 163,000 Suka Ci Gajiyar Tallafin Sufurin Gwamnati – Minista

by Yusuf Shuaibu
1 year ago
in Labarai
0
minista
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kwamitin aiwatar da shirin tallafin sufuri na karshen shekara na Shugaba Bola Tinubu, Dakta Dele Alake, ya bayyana cewa sama da fasinjoji 160,000 ne suka ci gajiyar shirin.

Alake, wanda kuma yake rike da mukamin ministan bunkasa ma’adanai, ya bay-yana hakan ne a cikin rahotonsa da aka gabatar a Jihar Legas.

  • Kirismeti: Kukah Ya Bukaci Tinubu Ya Kawo Karshen Kisan Al’umma
  • Majalisa Ta Amince Tinubu Ya Ciwo Bashin Naira Tiriliyan 7.5

Shirin wanda shugaba Tinubu ya kaddamar a ranar 19 ga watan Disamba ya shafi samar da zirga-zirga kyauta a hanyoyin jiragen kasan Nijeriya (NRC).

Bugu da kari, shugaban kasa ya rage kashi 50 na kudin sufuri ga fasinjojin da ke tafiya a kan hanyoyi 30 da masu gudanar da zirga-zirtar bas a karkashin kungiyar ‘Ludury Bus Owners of Nigeria’ (ALBON).
Da yake bayyana yadda shirin ya gudana, Alake ya jaddada gagarumar nasarar da aka samu.
Ya bayyana cewa ragin sufuri da Shugaba Tinubu ya aiwatar ya samu gagarumar nasara bisa la’akari da yadda ‘yan Nijeriya suka jin dadin lamarin.

“Tun daga ranar 21 ga Disamba zuwa 31 ga Disamba, 2023, alkaluma sun nuna cewa hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta dauki fasinjoji 71,000, yayin da motocin bas da ke aiki a karkashin ALBON sun dauki fasinjoji 77,122.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Cin Zarafi: Gaskiyar Halin Da Ake Ciki A Gidan Yarin Goron Dutse

Nijeriya Na Bukatar Dala Biliyan 10 Kowace Shekara Domin Samun Ingantacciyar Wutar Lantarki — Minista

“Bas 652 da suka taso daga Oshodi na Legas sun dauki mutum 15,766. Wannan yana nufin cewa fasinjoji 163,878 ne suka amfana daga tallafin sufurin karshen shekara na shugaban kasa a cikin kwanaki 10.
“A yayin da fasinjoji a jirgin kasa suka samu gudanar da zirga-zirga kyautan, san-nan kuma fasinjoji take tafiya a kan hanya suka samu rangwame na kashi 50.”

Alake ya ce shirin na nuni ne da yadda shugaban kasar ke tausayawa da kuma kaunar ’yan Nijeriya wadanda suka kuduri aniyar gudanar da tafiye-tafiye a karshen shekara.

Ministan ya ce shirin yana kuma da nufin rage wa ‘yan kasar matsalar kudi, wadanda a cewarsa suna fuskantar wasu kalubale na tattalin arziki saboda bala’in da duniya ke fama da shi da kuma wasu abubuwan cikin gida.
Ya kara da cewa kwamitin ya dauki wasu matakai na gyara domin magance wasu kurakuran da aka gano wajen aiwatar da shirin, kamar kara wasu hanyoyi guda bi-yu da kuma jawo wasu masu ruwa da tsaki na motocin bas.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Binciken Digirin Cuwa-cuwa Na Kasashen Waje Ya Tayar Da Kura

Next Post

Allah Ya Daukaka Ambaton Manzon Allah (SAW) A Duniya Da Lahira

Related

Zargin Cin Zarafi: Gaskiyar Halin Da Ake Ciki A Gidan Yarin Goron Dutse
Labarai

Zargin Cin Zarafi: Gaskiyar Halin Da Ake Ciki A Gidan Yarin Goron Dutse

52 minutes ago
Nijeriya Na Bukatar Dala Biliyan 10 Kowace Shekara Domin Samun Ingantacciyar Wutar Lantarki — Minista
Labarai

Nijeriya Na Bukatar Dala Biliyan 10 Kowace Shekara Domin Samun Ingantacciyar Wutar Lantarki — Minista

2 hours ago
Masu Garkuwa Sun Nemi Miliyan ₦30 Don Sako Shugaban APC A Ondo
Tsaro

Masu Garkuwa Sun Nemi Miliyan ₦30 Don Sako Shugaban APC A Ondo

3 hours ago
Dalilin Tsame Daya Cikin Uku Na Ma’aikatan Ƙasar Nan A Tsarin Sauye-sauyen Biyan Haraji – Czar
Labarai

Dalilin Tsame Daya Cikin Uku Na Ma’aikatan Ƙasar Nan A Tsarin Sauye-sauyen Biyan Haraji – Czar

4 hours ago
Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci
Labarai

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

8 hours ago
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA
Manyan Labarai

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

16 hours ago
Next Post
Manzon Allah

Allah Ya Daukaka Ambaton Manzon Allah (SAW) A Duniya Da Lahira

LABARAI MASU NASABA

Zargin Cin Zarafi: Gaskiyar Halin Da Ake Ciki A Gidan Yarin Goron Dutse

Zargin Cin Zarafi: Gaskiyar Halin Da Ake Ciki A Gidan Yarin Goron Dutse

May 16, 2025
Nijeriya Na Bukatar Dala Biliyan 10 Kowace Shekara Domin Samun Ingantacciyar Wutar Lantarki — Minista

Nijeriya Na Bukatar Dala Biliyan 10 Kowace Shekara Domin Samun Ingantacciyar Wutar Lantarki — Minista

May 16, 2025
Masu Garkuwa Sun Nemi Miliyan ₦30 Don Sako Shugaban APC A Ondo

Masu Garkuwa Sun Nemi Miliyan ₦30 Don Sako Shugaban APC A Ondo

May 16, 2025
Dalilin Tsame Daya Cikin Uku Na Ma’aikatan Ƙasar Nan A Tsarin Sauye-sauyen Biyan Haraji – Czar

Dalilin Tsame Daya Cikin Uku Na Ma’aikatan Ƙasar Nan A Tsarin Sauye-sauyen Biyan Haraji – Czar

May 16, 2025
Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

Abubuwan Da Aka Haramta Wa Mahajjaci

May 16, 2025
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

May 16, 2025
Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

Abin  Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (1)

May 16, 2025
Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

Rashin Tsaro Da Raba Wa Manoma Kayan Aiki Kan Lokaci Na Baraza Ga Wadata Kasa Da Abinci

May 16, 2025
Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

Kasar Sin Ta Yanke Shawarar Hana Taiwan Halartar Babban Taron WHO Na Bana

May 15, 2025
Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

Faɗuwar Farashi: Masu Ɓoye Abinci Don Ya Yi Tsada, Asara Kawai Suke Ƙirgawa , In Ji BUA

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.