• English
  • Business News
Wednesday, October 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Gilla: Tambayar Da Na Yi Wa Sheikh Aisami Kafin Na Ja Kunamar Bindiga Na Harbe Shi 

by Muhammad
3 years ago
Kisan

Soja mai matsayin Kofur, John Gabriel, mai lambar aiki ; N/A13/69/1522, ya bayyana dabarun da ya yi amfani da su wajen yaudarar fitaccen malamin nan dan Jihar Yobe, Sheik Goni Aisami-Gashua, kafin ya yi masa kisan gilla. 

Daily Trust ta rawaito cewa, tunda farko dai sojan ya bukaci Malamin da ya taimaka ya rage masa hanya gabanin ya kashe shi a daren ranar Juma’a.

  • An Shiga Alhinin Kisan Gillar Da Aka Yi Wa Sheikh Goni Aisami Gashuwa, A Yobe
  • Tilas Ne Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Mataki Kan Kisa Sheikh Aisami – Sheikh Bala Lau

Lokaci Sheikh Aisami ya baro garin Nguru yana tunkarar Gashua lokacin da sojan ya bukaci ya karasa da shi zuwa Jaji-Maji.

A lokacin da suke kan hanyarsu ya bukaci malamin da dakata ya duba motarsa ya ji tana kara, motar da bai sake komawa ba kenan ya bindige shi.

Sojan ya bayyana hakan ya yin da yake amsa tambayoyi a hannun Jami’an ‘Yansanda a ranar Laraba, aojan wanda yake aiki a karkaahin runduna ta 241a garin Nguru, ya ce Sheik Aisami ya yi masa wasu tambayoyi biyu kafin ya ja kunamar bindiga ya harbe shi har lahira.

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

“Lokacin da na daga bindiga ta na saita shi sai ya tambaye ni cewa me na yi maka? ” sai na ba shi amsa cewa babu abinda ka yi mun. Sai ya sake tambaya ta cewa, ‘Kana son ka kashe ni ne?’ sai nace masa, ‘A’a ba kashe ka nake son yi ba.’ Sai ya yi shiru, sai na dan yi harbin Jan kunne haka, zatona zai firgita ya gudu. Sai ya ki guduwa. A Lokacin da yake kokarin komawa motarsa kawai saina saita shi na bindige shi.”

Kisan gillar malamin ya tayarwa da mutane da dama hankali a fadin Nijeriya tare da bukatar lallai a hukunta masu hannu a ciki.

A wata tattauna da shugaban kungiyar Izala na kasa, Bala Lau, ya yi da sheahin Hausa na BBC ya yi Allah-wadai da kisan ya kuma bukaci abi kadin jinin malamin, Inda ya bayyana kisan a matsayin ta’addanci.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu
Labarai

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci
Labarai

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Next Post
DA DUMI-DUMI: ‘Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

DA DUMI-DUMI: 'Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

LABARAI MASU NASABA

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

Yajin Aikin: Ɗalibai Sun Bai Wa ASUU Da Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwana 7 Su Warware Rikicinsu

October 15, 2025
Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

Gwamna Diri Da ’Yan Majalisa 23 Na Bayelsa Sun Fice Daga PDP

October 15, 2025
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista

2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa

October 15, 2025
Tinubu Ya Nemi Jihohi Su Dakatar Da Karbar Haraji A Kan Masu Safarar Kayan Abinci

Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba Barazana Ce Ga Tsaro A Yammacin Afirka – Tinubu

October 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

‘Yan Bindiga Sun Hana Manoma Girbi A Zamfara, Al’umma Na Neman Taimako

October 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 105, Sun Ƙwato Ƙwayoyi Sama Da 5,000 A Jigawa

October 15, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Ceto Mutum 9 Da Aka Sace A Kwara

October 15, 2025
Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

Dalilin Da Ya Sa Mutane Ke Dawowa Jam’iyyar APC — Shettima

October 15, 2025
Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

Ma’aikatar Kasuwancin Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Shiga Tattaunawar Cinikayya Da Sahihiyar Zuciya

October 14, 2025
Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

Uwar Gidan Shugaban Sin Ta Ziyarci Wajen Nune-nunen Karfafawa Mata Gwiwa A Bangaren Fasahohin Zamani

October 14, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.