• English
  • Business News
Monday, May 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Gilla: Tambayar Da Na Yi Wa Sheikh Aisami Kafin Na Ja Kunamar Bindiga Na Harbe Shi 

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
Kisan Gilla: Abin Da Sheikh Aisami Ya Tambaye Ni Kafin In Ja Kunamar Bindiga Na Harbe Shi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Soja mai matsayin Kofur, John Gabriel, mai lambar aiki ; N/A13/69/1522, ya bayyana dabarun da ya yi amfani da su wajen yaudarar fitaccen malamin nan dan Jihar Yobe, Sheik Goni Aisami-Gashua, kafin ya yi masa kisan gilla. 

Daily Trust ta rawaito cewa, tunda farko dai sojan ya bukaci Malamin da ya taimaka ya rage masa hanya gabanin ya kashe shi a daren ranar Juma’a.

  • An Shiga Alhinin Kisan Gillar Da Aka Yi Wa Sheikh Goni Aisami Gashuwa, A Yobe
  • Tilas Ne Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Mataki Kan Kisa Sheikh Aisami – Sheikh Bala Lau

Lokaci Sheikh Aisami ya baro garin Nguru yana tunkarar Gashua lokacin da sojan ya bukaci ya karasa da shi zuwa Jaji-Maji.

A lokacin da suke kan hanyarsu ya bukaci malamin da dakata ya duba motarsa ya ji tana kara, motar da bai sake komawa ba kenan ya bindige shi.

Sojan ya bayyana hakan ya yin da yake amsa tambayoyi a hannun Jami’an ‘Yansanda a ranar Laraba, aojan wanda yake aiki a karkaahin runduna ta 241a garin Nguru, ya ce Sheik Aisami ya yi masa wasu tambayoyi biyu kafin ya ja kunamar bindiga ya harbe shi har lahira.

Labarai Masu Nasaba

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

“Lokacin da na daga bindiga ta na saita shi sai ya tambaye ni cewa me na yi maka? ” sai na ba shi amsa cewa babu abinda ka yi mun. Sai ya sake tambaya ta cewa, ‘Kana son ka kashe ni ne?’ sai nace masa, ‘A’a ba kashe ka nake son yi ba.’ Sai ya yi shiru, sai na dan yi harbin Jan kunne haka, zatona zai firgita ya gudu. Sai ya ki guduwa. A Lokacin da yake kokarin komawa motarsa kawai saina saita shi na bindige shi.”

Kisan gillar malamin ya tayarwa da mutane da dama hankali a fadin Nijeriya tare da bukatar lallai a hukunta masu hannu a ciki.

A wata tattauna da shugaban kungiyar Izala na kasa, Bala Lau, ya yi da sheahin Hausa na BBC ya yi Allah-wadai da kisan ya kuma bukaci abi kadin jinin malamin, Inda ya bayyana kisan a matsayin ta’addanci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GoniKisaYobe
ShareTweetSendShare
Previous Post

2023: NNPP Ba Zata Ruguza Shirinta Ta Hade Da Tinubu Ba —Farfesa Alkali

Next Post

DA DUMI-DUMI: ‘Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

Related

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 
Labarai

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

55 minutes ago
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi
Labarai

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

2 hours ago
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano
Manyan Labarai

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

3 hours ago
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 
Manyan Labarai

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

5 hours ago
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato
Tsaro

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

16 hours ago
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato
Labarai

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

17 hours ago
Next Post
DA DUMI-DUMI: ‘Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

DA DUMI-DUMI: 'Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

LABARAI MASU NASABA

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

 Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP 

May 12, 2025
Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

Kantoma Na Ƙaramar Hukumar Shira Ya Rasu Kwanaki Kafin Zaɓen Cike Gurbi

May 12, 2025
Ganduje Ya Zargi Gwamna Yusuf Da Ɗaukar Nauyin Zanga-zanga A Kano

2027: PDP Ta Mutu, APC Na Shirin Sake Yin Nasara – Martanin Ganduje Ga Lamido 

May 12, 2025
Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

Zamfara Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Kula Da Aikin 2025 Domin Kyautata Jin Dadin Alhazan Jihar 

May 12, 2025
A Koyi Darasi Daga Tarihi

A Koyi Darasi Daga Tarihi

May 11, 2025
Kada A Bata Ran Mahaifiya

Kada A Bata Ran Mahaifiya

May 11, 2025
Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato

May 11, 2025
Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

Kuri’un Jin Ra’ayin Jama’a Na CGTN Sun Nuna Gamsuwar Akasarin Jama’a Da Cudanyar Cinikayya Tare Da Sin Fiye Da Amurka

May 11, 2025
Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato

May 11, 2025
Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Wang Yi: Ziyarar Shugaba Xi A Rasha Ta Kara Yaukaka Kawance Da Daidaito Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

May 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.