ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kisan Gilla: Tambayar Da Na Yi Wa Sheikh Aisami Kafin Na Ja Kunamar Bindiga Na Harbe Shi 

by Muhammad
4 years ago
Kisan

Soja mai matsayin Kofur, John Gabriel, mai lambar aiki ; N/A13/69/1522, ya bayyana dabarun da ya yi amfani da su wajen yaudarar fitaccen malamin nan dan Jihar Yobe, Sheik Goni Aisami-Gashua, kafin ya yi masa kisan gilla. 

Daily Trust ta rawaito cewa, tunda farko dai sojan ya bukaci Malamin da ya taimaka ya rage masa hanya gabanin ya kashe shi a daren ranar Juma’a.

  • An Shiga Alhinin Kisan Gillar Da Aka Yi Wa Sheikh Goni Aisami Gashuwa, A Yobe
  • Tilas Ne Gwamnatin Tarayya Ta Dauki Mataki Kan Kisa Sheikh Aisami – Sheikh Bala Lau

Lokaci Sheikh Aisami ya baro garin Nguru yana tunkarar Gashua lokacin da sojan ya bukaci ya karasa da shi zuwa Jaji-Maji.

ADVERTISEMENT

A lokacin da suke kan hanyarsu ya bukaci malamin da dakata ya duba motarsa ya ji tana kara, motar da bai sake komawa ba kenan ya bindige shi.

Sojan ya bayyana hakan ya yin da yake amsa tambayoyi a hannun Jami’an ‘Yansanda a ranar Laraba, aojan wanda yake aiki a karkaahin runduna ta 241a garin Nguru, ya ce Sheik Aisami ya yi masa wasu tambayoyi biyu kafin ya ja kunamar bindiga ya harbe shi har lahira.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

“Lokacin da na daga bindiga ta na saita shi sai ya tambaye ni cewa me na yi maka? ” sai na ba shi amsa cewa babu abinda ka yi mun. Sai ya sake tambaya ta cewa, ‘Kana son ka kashe ni ne?’ sai nace masa, ‘A’a ba kashe ka nake son yi ba.’ Sai ya yi shiru, sai na dan yi harbin Jan kunne haka, zatona zai firgita ya gudu. Sai ya ki guduwa. A Lokacin da yake kokarin komawa motarsa kawai saina saita shi na bindige shi.”

Kisan gillar malamin ya tayarwa da mutane da dama hankali a fadin Nijeriya tare da bukatar lallai a hukunta masu hannu a ciki.

A wata tattauna da shugaban kungiyar Izala na kasa, Bala Lau, ya yi da sheahin Hausa na BBC ya yi Allah-wadai da kisan ya kuma bukaci abi kadin jinin malamin, Inda ya bayyana kisan a matsayin ta’addanci.

Kisan
Muhammad
+ postsBio
  • Muhammad
    Yadda Na Tsira Daga Cutar Mashaƙo A Katsina: “Na Fara Da Tsartuwar Jini Tare Da Yawu”
  • Muhammad
    An Naɗa Yusuf Nasidi Nasir A Matsayin Talban Barayan Kano
  • Muhammad
    Wani Kamfani Ya Tallafa Wa Masu Sana’ar Shayi A Kano
  • Muhammad
    Kosan Waka Ya Rasu, Gwamnan Kano Ya Jajanta Wa Iyalansa

MASU ALAKA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto
Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Next Post
DA DUMI-DUMI: ‘Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

DA DUMI-DUMI: 'Yansanda Sun Rufe Hedikwatar NNPP Dake Maiduguri, Sun Kama Dan Takarar Sanata

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

ASUU Ta Yi Barazanar Yajin Aiki A Jami’ar Jihar Sokoto

September 9, 2026
Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.