• English
  • Business News
Sunday, June 1, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ko Me Ke Kawo Yawan Tashin Gobara A Wannan Lokaci Na Hunturu?

by Bilkisu Tijjani and Sulaiman
5 months ago
in Taskira
0
Hukumar kashe gobara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shafin Taskira shafi ne da ya saba zakulo muku batutuwa daban-daban wadanda suka shafi al’umma. Tsokacimmu na yau zai yi duba ne game da yanayin da muka shiga na sanyi. Ana yawan samun tashin gobara.

Usman Sani

A lokacin sanyi, yawan gobara yana yawaita ne saboda dalilai kamar haka:

1. Amfani da wuta don jin dumi. Mutane su kan kunna wuta don dumama jiki a gidaje ko wuraren aiki, ko majalisa wanda idan ba a kula ba, na iya haifar da gobara.

2. Amfani da kayan lantarki masu dumama daki: Na’urori kamar heater suna iya samun matsala idan an bar su a kunne na dogon lokaci. 3. Busawar iska: Yanayi na busawar iska da karancin ruwa a cikin iska na iya taimakawa wajen sa abu ya kama da wuta cikin sauri.

Labarai Masu Nasaba

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

Saboda haka, ya zama wajibi mutane su kula da abubuwan da za su iya kawo gobara a lokacin sanyi.

 

Shatima Tijjani

Yawan samun wutar lantarki, da barin kayan wutar lantarki a kunne, mafi yawanci saboda kasalar jiki. Sannan a lokacin sanyi a kan samu matsalar rashin wuta, saboda kila an yi iska wuta ta lalace, idan aka kawo ta da karfi kuma kila an bar wani abu a kunne, to wannan shima yana kawo gobara sosai, sannan lokaci sanyi iska na kara rura wuta idan ta kama.

Sai kuma masu kunna irin wuta a kasko domin gida ko daki ya yi dumi, saboda a samu rage sanyi, mutane su dan ji dumi haka, to idan aka yi sakacin barin wuta aka kwanta bacci ko kuma an tura ta jikin labule ko gado, ba’a san sanda iska za ta zo ko ta daga labulen ya yi kan wuta ba kawai sai ya kama ko kuma iska ta hura wutar ta yi jikin gado sai ya kama, ga kuma iska tana hura nan da nan sai gobara ta tashi.

Sannan sai wani abu da shima ana sakacinsa, wato idan mata sun yi turaren wuta su kan bar kaskon turaren da wutar ba sa kashewa, to wannan shima iska tana iya rurawa ya yi sanadiyyar tada gobara a gida. Allah ya kara tsarewa.

 

Habiba Tijjani

Eh gaskiya ne yanayin sanyi ana samun gobara kam, sanyi yanayi ne da yake tafe da Iska, ita kuma Iska tana taimakawa wajen haddasa gobara, haka kunna maganin Sauro yana taimakawa saboda da duk yadda za’a rufe wurare dole dai sai an ji wannan sanyi ya buso Iska ta buso, to wannan iskar tana taimakawa wajen haddasa gobara ko in an yi girki a waje haka ga irin gidajenmu na gargajiya idan an yi girki da ice, idan ba’a kashe gawayi ba, idan lokacin zafi ne Iska ba za ta dauke wannan wutar ta kai ta wani wuri ba, amma lokacin sanyi da yake yana tafe da iska, za’a iya yin Iska mai kura da za ta dauki garwashin wuta ya fada cikin wani abu ko kuma ta dauko wani tsumma ta jefa shi cikin wutar.

To inda abubuwa zai iya taimakawa wajen hura wannan wutar to sai ka ga a nan ma gobara ta tashi. Ko idan an ajiye yayi a gidaje irin wannan yayin na abincin dabbobi ko dawakai, suma haka idan wuta ta shiga cikin su yana taimakawa wajen ta da gobara kuma duk sanyi ne yake bada gudu mawa.

A gaskiya sanyi yana bada gudunmawa sosai wajen haddasa gobara, ko ta bangaren wutar lantarki haka idan an kawo wuta da karfi to da dai sauransu.

Sannan yanayin sanyi kowanne makamashi na wuta a bushe yake sabanin lokacin damuna, ko wanne makamashi a bushe yake kamar jira yake a cinna masa wuta ya tashi da dai sauransu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ko Kin San… Matsalar Rashin Bayyanar Da Soyayya? (1)

Next Post

Masana’antar Kannywood Ta Sauka Daga Kan Turbar Da Tun Farko Aka Ginata -Tahir Fagge 

Related

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo
Taskira

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

3 hours ago
Taskira

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

1 week ago
Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba
Taskira

Tsokaci Kan Yadda Wasu Matasa Ke Yin Aure Ba Tare Da Sana’a Ba

1 week ago
Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu
Taskira

Yadda Wasu Mata Ke Gallaza Wa ‘Ya’yansu Domin Bakanta Wa Mazajensu

4 weeks ago
Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?
Taskira

Shin Ziyarar Bazata Zuwa Gidan Budurwa Daga Saurayi Na Bata Wa ‘Yanmatan Rai?

1 month ago
Yadda Rashin Ilimi Ke Cutar Da Rayuwar Al’umma
Taskira

Yadda Rashin Ilimi Ke Cutar Da Rayuwar Al’umma

2 months ago
Next Post
Masana’antar Kannywood Ta Sauka Daga Kan Turbar Da Tun Farko Aka Ginata -Tahir Fagge 

Masana'antar Kannywood Ta Sauka Daga Kan Turbar Da Tun Farko Aka Ginata -Tahir Fagge 

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Majalisar Dokokin Katsina Ta Ayyana Gwamna Radda A Matsayin Dan Takara Daya Tilo A 2027

June 1, 2025
An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

An Karrama Dalibar Kaduna Da Ta Zo Ta Biyu A Gasar Karatun Alkur’ani Ta Duniya

June 1, 2025
Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

Yadda Jarumai A Masana’antar Kannywood Ke Auren Junansu

June 1, 2025
Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

Alfanu Da Rashin Alfanun Tallata Shirin Aure Tun Kafin Lokacin Ya Zo

June 1, 2025
Yadda Za Ki Hada Funkasonki

Yadda Za Ki Hada Funkasonki

June 1, 2025
Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

Wakilin Sin Ya Soki Yadda Amurka Ke Tafiyar Da Kudurin Takunkuman Sudan Ta Kudu

May 31, 2025
CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

CMG Ya Watsa Shirin Musamman Na Bikin Duanwu Na 2025

May 31, 2025
Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

Gyaran Jiki Da Kyawun Fata (2)

May 31, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan ÆŠaya Kowane

Gwamnatin Kano Ta Ba Iyalan Mamatan Wasanni Tallafin Naira Miliyan ÆŠaya Kowane

May 31, 2025
Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

Ministocin Wajen Sin Da Kamaru Sun Gana Kan Alakar Kasashensu Da Batun Kafa IOMed

May 31, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.