• English
  • Business News
Thursday, June 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan

by Rabilu Sanusi Bena and Sulaiman
3 weeks ago
in Wasanni
0
Kocin Super Eagle Ya Gayyaci Ahmed Musa Buga Gasar Kofin Unity A Landan
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kocin tawagar Super Eagles ta Nijeriya, Eric Chelle ya gayyaci tsohon dan wasan gaba na CSKA Moscow da Leicester City kuma kyaftin din tawagar kasar domin buga gasar cin kofin Unity Cup da za a yi a Landan a karshen watan nan, hakan na nufin bayan shekara daya Musa ya sake dawowa cikin tawagar Nijeriya domin buga wasa. 

 

Tauraron dan kwallon dake taka leda a Kano Pillars a yanzu, ya kasance cikin jerin ‘yan wasa 25 da suka hada da ‘yan wasa 10 da ke kwallo a gida Nijeriya, da Chelle ya gayyata domin wakiltar kasar a gasar Unity Cup da zata kunshi kasashe daban daban na Turai da Afirika.

  • Za A Gudanar Da Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Karo Na 4 A Birnin Changsha Dake Lardin Hunan
  • Sin Ta Soki Yunkurin Amurka Na Hana Amfani Da Chips Kirar Kasar Sin

Musa, wanda shi ne dan wasan da ya fi zura kwallo a raga a gasar cin kofin duniya kuma kyaftin din tawagar, ya dawo cikin tawagar a karon farko tun bayan da Super Eagles ta samu kyautar Azurfa a gasar cin kofin Afrika (AFCON) a farkon shekarar da ta gabata.

 

Labarai Masu Nasaba

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Manchester City Ta Kammala Daukar Rayan Cherki Daga Lyon

Duk da cewar bai buga wasa ko daya a gasar AFCON da ta gabata ba, wannan karon ana saran Musa zai kasance daga cikin wadanda zasu haska a gasar ta Unity Cup da kasashe zasu buga a Landan.

 

Za a gudanar da gasar cin kofin Unity Cup wanda ya kunshi Nijeriya, Jamaica, Ghana da kuma Trinidad and Tobago a filin wasa na Gtech Community mai daukar yan kallo 17,250 da ke Brentford a yammacin Landan, za a fara gasar ne da wasan kusa da na karshe a ranar Talata 27 ga watan Mayu, yayin da Trinidad & Tobago za ta kara da Jamaica, Washegari Nijeriya mai rike da kofin Afirka sau uku za ta fafata da Ghana mai rike da kofin Afirka sau hudu a wasan dab da na kusa da na karshe, wanda ake hasashen zai sake kulla gabar kwallo wadda aka shafe tsawon shekaru 74 anayi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Farar Dabarar Da Tsoffin Masana’antu Ke Yi A Kasar Sin Don Tafiya Da Zamani

Next Post

‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

Related

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa
Wasanni

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

7 hours ago
Manchester City Ta Kammala Daukar Rayan Cherki Daga Lyon
Wasanni

Manchester City Ta Kammala Daukar Rayan Cherki Daga Lyon

1 day ago
Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu
Wasanni

Tottenham Ta Raba Gari Da Kocinta Ange Postecoglu

5 days ago
Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan
Wasanni

Manchester City Ta Kammala Daukar Tijjani Reijnders Daga AC Milan

5 days ago
Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal
Wasanni

Ban Sa Ran Lashe Kyautar Ballon D’or Ta Bana Ba – Lamine Yamal

5 days ago
Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona
Wasanni

Diaz Ba Na Sayarwa Bane – Liverpool Ta Fadawa Barcelona

7 days ago
Next Post
‘Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

'Yansanda Sun Tarwatsa Wuraren Haɗa Jabun Taki A Bauchi, An Cafke Mutum 5

LABARAI MASU NASABA

Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa: Sabon Tunani Don Wanzar Da Zaman Lafiya Da Daidaito A Duniya

Ranar Tattaunawa Tsakanin Wayewar Kan Kasa Da Kasa: Sabon Tunani Don Wanzar Da Zaman Lafiya Da Daidaito A Duniya

June 12, 2025
Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

Ba Zan Bar Nijeriya Ta Zama Kasa Mai Jam’iyya Daya Ba – Tinubu

June 12, 2025
An Bude Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka A Changsha

An Bude Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayya Na Sin Da Afirka A Changsha

June 12, 2025
Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

Aliko Dangote Ya Sauka Daga Shugabancin Kamfanin Sukarin Dangote

June 12, 2025
Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

Sojoji Sun Kashe Auta, Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda Da Wasu 13 a Jihar Zamfara

June 12, 2025
Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa

Ya Kamata Ana Kammala Shari’ar Zaɓe Kafin Rantsuwa

June 12, 2025
Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

Zamfara: APC Za Ta Maka PDP A Kotu Kan Zargin Matawalle Da Hannu A Satar Mutane

June 12, 2025
Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

Kocin Kano Pillars Usman Abdullahi Ya Ajiye Aikinsa

June 12, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan Zargi Aikata Damfara A Intanet A Kaduna

June 12, 2025
Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

Basaraken Da Aka Sace A Kogi Ya Kuɓuta Bayan Shafe Kwanaki 27 A Hannun ‘Yan Bindiga 

June 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.