Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Korona: NAF Ta Rarraba Tukunyar Iskar Shaka Guda 117 A Abuja

by Mahdi M Muhammad
December 19, 2020
in LABARAI
1 min read
NAF
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dangane da karuwar masu kamuwa da cutar Korona a duk fadin kasar, Babban Hafsan sojojin sama (CAS), Air Marshal Sadikue Abubakar ne ya umurci Shugabannin sojojin saman Nijeriya (NAF) na bangaren mahadar Iskar Shaka ‘Likuid Odygen (LOD)’ a rukunin ‘103 Strike Group (103 STG)’, Yola, don habaka aikin samar da iskar shaka ‘LOD’ don rarrabawa zuwa cibiyoyin kula da cutar.

Wannan sanarwar ta fito ne daga hannun Daraktan hulda da jama’a da yada labarai na rundunar, Air Bice Marshal Ibikunle Daramola, a inda yake cewa, a bin wannan umarnin ne, hukumar a ranar 16 ga Disamba 2020, ta rarraba silinda 117 na LOD zuwa cibiyoyi biyu na kula da cutar a Abuja.

samndaads

Cibiyoyin da suka ci gajiyar su ne Asibitin Koyarwa na jami’ar Abuja, Gwawalada, da cibiyar kiwon Lafiya ta DSS, Asokoro.

A ranar 10 ga Yulin 2017, mahadar 103 STG LOD Yola, na da karfin samar da lita 1,000 na LOD kowane awa 8, wanda ya ma wuce abin da NAF ke bukata don ayyukanta na sama da kuma amfani da su a cibiyoyin Kiwon Lafiya na cikin kasar.

Shugaban ya ba da tabbacin cewa NAF za ta ci gaba da samar da da iskar LOD kyauta, baya ga ayyukan jigilar sama, a ci gaba da goyon bayan kokarin da gwamnati ke yi na yakar cutar ta korona a duk fadin kasar.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ruhin Binciken Duniyar Wata Na Kasar Sin Zai Zaburar Da Sinawa Wajen Kara Ba Da Gudunmawa Ga Ci Gaban Bil Adama

Next Post

Korona: Jihar Jigawa Ta Tabbatar Da Kamuwar ‘Yan Hidimar Kasa 8

RelatedPosts

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Mahdi M Muhammad
6 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Kanawa Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Game Da Zaben Kananan Hukumomin Kano 

by Mahdi M Muhammad
6 hours ago
0

A ranar Asabar din da ta gabata, 16 ga Janairu,...

Borno

Borno Ta Ware Miliyan N624 Wajen Bai Wa Dalibai 23,776 Tallafin Karatu

by Mahdi M Muhammad
6 hours ago
0

A kokarin gwamnatinsa na bunkasa ilimi, Gwamnan Jihar Borno, Farfesa...

Next Post
Jihar Jigawa

Korona: Jihar Jigawa Ta Tabbatar Da Kamuwar ‘Yan Hidimar Kasa 8

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version