Abdulrazaq Yahuza Jere">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Korona: Shugaban NIS Babandede Ya Umurci Cika Umurnin Gwamnati Na Dakatar Da Fasinjoji 100

by Abdulrazaq Yahuza Jere
January 4, 2021
in LABARAI
1 min read
Korona: Shugaban NIS Babandede Ya Umurci Cika Umurnin Gwamnati Na Dakatar Da Fasinjoji 100
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

A sakamakon umurnin da Gwamnatin Tarayya ta bayar na dakatar da wasu fasinjoji 100 daga balaguro zuwa kasashen waje saboda kin bin dokar gwajin Korona na kwana bakwai ga daukacin masu tafiye-tafiyen waje, Shugaban Hukumar Kula da Shige da Fice ta Kasa (NIS), CGI Muhammad Babandede ya umurci sassan hukumar da suka dace su tabbatar da cika umurnin gwamnati

Umurnin hakan na kunshe a cikin wata sanarwa da shugaban hukumar ya fitar a yau Litinin ta hannun Jami’in hulda da jama’a na hukumar, DCI Sunday James.

samndaads

Sanarwar ta kara da cewa, fasinjojin da suka yi laifin, an dakatar da su daga tafiye-tafiye na tsawon wata shida, “daga 1 ga Janairu 2021 zuwa 30 ga Yunin 2021. An riga an sanar da dukkan fasinjojin da abin ya shafa kuma za a hana su sake sabunta fasfo da duk wata balaguro zuwa waje a tsakanin wannan lokacin,” in ji sanarwar.

Hukumar shige da ficen ta kuma gargadi dukkan fasinjojin da abin ya shafa su bi umurnin domin kauce wa jefa kiwon lafiyar al’umma cikin hadari.

 

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Arewa Maso Gabas A 2021: Yunwa Na Iya Kashe Yara 300,000 – UNICEF

Next Post

Liu Guijin: Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin A Afirka Ta Shaida Muhimmancin Da Sin Ke Dorawa Kan Raya Dangantaka Tsakanin Bangarorin Biyu

RelatedPosts

Kananan Hukumomin Jihar Kano

Yau Za A Yi Karon Batta A Zaben Kananan Hukumomin Jihar Kano

by Abdulrazaq Yahuza Jere
17 mins ago
0

 Jam’iyyu 11 ne za su fafata PDP Kwankwasiyya ta ce,...

Sojoji

Tsofaffin Sojoji Sun Nemi Karin Kudin Fansho

by Abdulrazaq Yahuza Jere
29 mins ago
0

Kungiyar tsofaffin sojoji ta kasa reshen jihar Anambra ta bukaci...

Ali Baba

Zaben Kananan Hukumomi: PDP Kwankwasiyya Ta Maka KASEIC A Kotu

by Abdulrazaq Yahuza Jere
45 mins ago
0

Bangaren Kwankwasiyya na jam'iyyar PDP a jihar Kano, ta jadadda...

Next Post
Liu Guijin: Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin A Afirka Ta Shaida Muhimmancin Da Sin Ke Dorawa Kan Raya Dangantaka Tsakanin Bangarorin Biyu

Liu Guijin: Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin A Afirka Ta Shaida Muhimmancin Da Sin Ke Dorawa Kan Raya Dangantaka Tsakanin Bangarorin Biyu

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version