• Leadership Hausa
Tuesday, March 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara

by Sabo Ahmad
8 months ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Kotu Ta Raba Auren Wanda Ya Auri Jikarsa A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Babbar kotun shari’ar shari’a da ke garin Tsafe, ta jihar Zamfara ta raba wani auren da aka yi tsakanin wani kaka mai suna Musa Tsafe da jikarsa mai suna Wasila Isah Tsafe.

Da yake yanke hukunci, mai shari’a Bashir Mahe ya ce bayan kotu ta saurari bayanin kowane bangare, sai ta gano cewa, auren da suka yi ya saba wa shari’ar Musulinci.

  • Jami’an Amurka Na Zuzuta Batun Tarkon Bashi Ne Domin Haddasa Rigima
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Sanar Da Matakan Martani Ga Ziyarar Da Pelosi Ta Kai Taiwan

Alkalin ya ce, wannan auren ya saba wa aya ta 73 da ke cikin Suratul Nisa’i, wanda ya zo a shafi na 79 cikin littafin Ashalul Madariki, da shafi na 77 na Ihkamil Ihkami.

Saboda haka sai ya yi bayanin cewa, sakamakon wadannan hujjoji kotu ta raba wannan aure.

Da yake bayani, bayan yanke wannan hukunci, lauyan wanda ake tuhuman Ayuba Abdulahi ya ce, bai yi mamakin yanke wannan hukunci ba,saboda tun da tun da farko bai samu kwarin gwiwar fuskantar wannan kotu.

Labarai Masu Nasaba

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

Majiyar labarin namu ta ci gaba da cewa, Alhaji Musa Tsafe da Hajiya Wasila Isah Tsafe sun dade da yin aure a tsakaninsu har sun haifi yara takwas.

Tun dai a shekara ta 2020 ‘yan uwan ma’auratan suka fara gunaguni cewa wannan auren ya saba wa shari’ar Musulinci.

Saboda haka sai suka kai korafi ofishin Hisbah da keTsafe domin su warware wannan aure, ammam sai ma’auratan suka ce ba su yarda a raba su ba, saboda haka sai hukumar Hisban ta mika wannan koke ga babbar kotun shari’ar Musulinci Shari’a wadda kuma ta yanke hukunci.

Tags: AureHaihuwaHisbahJikaKotuMijiSabawa Shari'aZamfara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tarihi Da Wasu Boyayyun Abubuwa Game Da Garin Tafa

Next Post

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ceto Mutum 79 A Watan Yuli

Related

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430
Kotu Da Ɗansanda

A Wata Daya ‘Yansanda Sun Gano Bindiga 182 Da Harsasai 430

3 days ago
Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun
Kotu Da Ɗansanda

Wata ‘Yar Haya Ta Kashe Mai Gidansu A Ogun

4 days ago
Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya
Kotu Da Ɗansanda

Saurayi Ya Kashe Wanda Suke Neman Budurwa Daya

1 week ago
Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire
Kotu Da Ɗansanda

Kungiyar Mata Lauyoyi Na Bukatar Sanya Mata A Gaba A Fannin Fasaha Da Kirkire-Kirkire

2 weeks ago
Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda
Kotu Da Ɗansanda

Kotu Ta Yi Watsi Da Bukatar Neman A Sauke Babban Sufeton ‘Yansanda

4 weeks ago
An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja
Kotu Da Ɗansanda

An Daure Dan Kamasho Wata 6 Kan Satar Batirin Mota A Abuja

4 weeks ago
Next Post
Gwamnatin Kano Ta Dauki Karin Masu Share Tituna Don Tsaftace Muhalli

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Ceto Mutum 79 A Watan Yuli

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

Sin Ta Fitar Da Rahoto Game Da Halin Dimokuradiyya A Amurka A Shekarar 2022

March 21, 2023
Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

Jihar Zamfara: Dauda Lawal Dare Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamna Matawalle Na APC

March 21, 2023
An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

An Kaddamar Da Shirin Bidiyon “Bayanin Magabata Da Xi Jinping Ke So” Na 2 Da Harshen Rashanci 

March 20, 2023
Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

Shugaban Kasar Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Rasha Vladimir Putin

March 20, 2023
Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

Ramadan: Shehu Isma’ila Mai Diwani Ya Buɗe Tafsirin Alƙur’ani A Kaduna

March 20, 2023
Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

Firaministan Kasar Djibouti Ya Mikawa Tawagar Jiyya Ta Kasar Sin Lambar Yabo

March 20, 2023
Da Dumi-duminsa: ‘Yan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Basarake A Ondo

An Sace Baturen Zabe Akan Hanyarsa Ta Zuwa Cibiyar Tattara Sakamakon Zabe A Zamfara

March 20, 2023
Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

Dangantakar Sin Da Rasha Ta Bayyana “Hanyar Da Ta Dace Ta Cudanya Tsakanin Kasa Da Kasa”

March 20, 2023
Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

Gwamna Zulum Ya Sake Lashe Zaben Gwamna A Jihar Borno

March 20, 2023
An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

An Kashe ‘Yansanda 2, Da Dama Sun Samu Raunuka A Wata Arangama Da Sojoji A Taraba

March 20, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.