• English
  • Business News
Monday, November 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Koli Ta Naɗa Alkalai 7 Da Za Su Saurari Daukaka Karar Atiku, Obi A Kan Tinubu

by Abubakar Abba
2 years ago
Koli

Kotun koli ta kaddamar da alkalai bakwai da za su saurari koken da ‘yan takarar shugaban kasa suka shigar a gabanta na kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabirairun 2023.

Bugu da kari, an gabatar da kwafi ga masu karar Atiku Abubakar, dan takakar shugaban kasa na jam’iyyar PDP da na jam’iyya LP Peter Obi da kuma Chichi Ojei ta jam’iyyar APM.

  • Tinubu Ya Naɗa Sababbin Shugabannin Hukumomin Yaɗa Labarai
  • An Dakatar Da Shugaban Jam’iyyar APC A Jigawa Kan Zargin Fyade

Magatartar kotun, Zainab M. Garba wadda ta rattaba hannu a kwafin ta bayyana cewa, bisa sashen doka ta da ta 1(2) na kotun ta shekarar 1985 da aka sabunta, ya wajaba a bai wa masu karar kwafin.

Kazalika, jerin sunyayen alkalan su ne, Musa Dattijo Muhammad, Uwani Musa Abba Aji, Lawal Garba, Helen M. Ogunwumiju, I.N. Saulawa, Tijjani Abubakar da kuma Emmanuel Agim.

Bugu da kari, Atiku cikin takardar daukaka karar da ya gabatarwa da kotun ya ce, kotun sauraron karar zaben ta yi kuskure akan fatalin da ta yi da karar da ya gabatar mata, akan gazawarsa na tabbatar wa da kotun hujja akan zargin tafka magudi a zaben shugaban kasa, na samun kuri’u kashi 25 a birnin tarayyar Abuja da kin biyan diyyar dala 60,000 da kuma gazawar INEC na tura sakamakon zaben da aka karbo daga mazabun da aka jefa kuri’u zuwa a cikin na’urar BVAS, kamar yadda doka ta tanadar.

LABARAI MASU NASABA

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Kazalika, bababan Lauya (SAN) Chris Uche da ke mai tsaya wa Atiku a takardar da ya gabatar wa da kotun ya kuma gabatar wa da kotun zargin shedar kammala makaranta na Tinubu, bisa cewa na bogi ne.

Bugu da kari, a bangaren Obi kuwa yana jayayya ne akan yadda kotun sauraron kararrakin zaben ta ki amincewa da samun nasararsa a mazabu 18,088.

Ita kuwa Ojei ta jam’iyyar APM, a nata korafin ta nuna jayayya ne akan Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima kan cewa, a soke zabensu.

Sai dai, martanin da Tinubu ya mayar ta hanyar babban Lauyansa Wole Olanipekun (SAN) mai tsayawa ya bukaci kotun da dauki koken Atiku a matsayin cin mutuncin kotu.

Kazalika, Tinubu ya danganta korafin Obi matsayin mara tushe da hujja.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya
Manyan Labarai

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro
Manyan Labarai

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi
Manyan Labarai

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Next Post
An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara

NYSC Ta Yi Jimami Kan Kisan ‘Yar Hidimar Kasa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

Li Qiang Zai Halarci Bikin Bude Taron CIIE Na 8 Da Sauran Ayyuka

November 3, 2025
Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

Likitocin Gwamnati Sun Zargi Gwamnatin Tarayya Da Yaɗa Bayanai Na Karya

November 3, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

Bikin Baje Kolin CIIE Zai Samarwa Najeriya Karin Damammaki

November 3, 2025
Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

Chadi Ta Rufe Iyakarta Da Nijeriya Bisa Dalilan Tsaro

November 3, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Illata Fararen Hula Tare Da Fatan Gaggauta Kawo Karshen Yaki A Sudan

November 3, 2025
Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

Kwamishinan Ƴansanda Na Kano Ya Karrama Sabbin Jami’an Da Aka Ƙara Wa Matsayi

November 3, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

Sojoji Sun Kashe Ƴan Bindiga 19, Sun Ƙwato Makamai A Kano

November 3, 2025
Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

Zamfara Ta Tashi Daga Matsayi Na 36 Zuwa Na 17 A Shekara Biyu Ƙarƙashin Gwamna Lawal — Rahoton BudgIT

November 3, 2025
Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

Sabon Muƙaddashin Shugaban PDP Ya Sha Alwashin Maido Da Martabar Jam’iyyar Kafin 2027

November 3, 2025
2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa

Mayar Da Martani Kan Barazanar Amurka Ga Nijeriya: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yaba Wa Kwankwaso 

November 3, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.