• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kotun Koli Ta Naɗa Alkalai 7 Da Za Su Saurari Daukaka Karar Atiku, Obi A Kan Tinubu

by Abubakar Abba
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Zaben 2023: Atiku Da Obi Sun Shigar Da Kara Ta Kalubalantar Nasarar Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kotun koli ta kaddamar da alkalai bakwai da za su saurari koken da ‘yan takarar shugaban kasa suka shigar a gabanta na kalubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabirairun 2023.

Bugu da kari, an gabatar da kwafi ga masu karar Atiku Abubakar, dan takakar shugaban kasa na jam’iyyar PDP da na jam’iyya LP Peter Obi da kuma Chichi Ojei ta jam’iyyar APM.

  • Tinubu Ya Naɗa Sababbin Shugabannin Hukumomin Yaɗa Labarai
  • An Dakatar Da Shugaban Jam’iyyar APC A Jigawa Kan Zargin Fyade

Magatartar kotun, Zainab M. Garba wadda ta rattaba hannu a kwafin ta bayyana cewa, bisa sashen doka ta da ta 1(2) na kotun ta shekarar 1985 da aka sabunta, ya wajaba a bai wa masu karar kwafin.

Kazalika, jerin sunyayen alkalan su ne, Musa Dattijo Muhammad, Uwani Musa Abba Aji, Lawal Garba, Helen M. Ogunwumiju, I.N. Saulawa, Tijjani Abubakar da kuma Emmanuel Agim.

Bugu da kari, Atiku cikin takardar daukaka karar da ya gabatarwa da kotun ya ce, kotun sauraron karar zaben ta yi kuskure akan fatalin da ta yi da karar da ya gabatar mata, akan gazawarsa na tabbatar wa da kotun hujja akan zargin tafka magudi a zaben shugaban kasa, na samun kuri’u kashi 25 a birnin tarayyar Abuja da kin biyan diyyar dala 60,000 da kuma gazawar INEC na tura sakamakon zaben da aka karbo daga mazabun da aka jefa kuri’u zuwa a cikin na’urar BVAS, kamar yadda doka ta tanadar.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

Kazalika, bababan Lauya (SAN) Chris Uche da ke mai tsaya wa Atiku a takardar da ya gabatar wa da kotun ya kuma gabatar wa da kotun zargin shedar kammala makaranta na Tinubu, bisa cewa na bogi ne.

Bugu da kari, a bangaren Obi kuwa yana jayayya ne akan yadda kotun sauraron kararrakin zaben ta ki amincewa da samun nasararsa a mazabu 18,088.

Ita kuwa Ojei ta jam’iyyar APM, a nata korafin ta nuna jayayya ne akan Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima kan cewa, a soke zabensu.

Sai dai, martanin da Tinubu ya mayar ta hanyar babban Lauyansa Wole Olanipekun (SAN) mai tsayawa ya bukaci kotun da dauki koken Atiku a matsayin cin mutuncin kotu.

Kazalika, Tinubu ya danganta korafin Obi matsayin mara tushe da hujja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Tinubu Ya Naɗa Sababbin Shugabannin Hukumomin Yaɗa Labarai

Next Post

NYSC Ta Yi Jimami Kan Kisan ‘Yar Hidimar Kasa A Kaduna

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

1 hour ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

7 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

10 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

11 hours ago
UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

19 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

1 day ago
Next Post
An Sace Masu Yi Wa Kasa Hidima 8 Da Direba A Zamfara

NYSC Ta Yi Jimami Kan Kisan ‘Yar Hidimar Kasa A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.