• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ku Kashe Duk Wani Dan Ta’adda Da Kuka Gani A Yankinku – Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Ku Kashe Duk Wani Dan Ta’adda Da Kuka Gani A Yankinku – Gwamnan Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Muhammad Abdulkadir, ya umarci al’ummomin fadin jihar da suke fitowa su yaki masu garkuwa da mutane da ‘yan ta’addan da suke yankunansu.

“Yau bana kunya a gaban kwamishinan ‘yansandan na ce duk wanda ya taba ku zai kashe ku, ku kashe shi. A matsayina na Babban Jami’in Tsaron jihar nan duk wanda ya taba ku kar ma ku yi wani shayi ni na ce a kashe shi.”

  • Dan Wasan Duniya, Pele, Ya Rasu Yana Da Shekaru 82
  • An Gurfanar Da Matashi A Kotu Sakamakon Lakadawa Dan Sanda Dukan Kawo Wuka

Gwamnan, ya ce gwamnatinsa ba ta da wani mafita da ya wuce kawai ta ba da wannan umarnin domin masu garkuwa da mutane da ‘yan bindiga suna ci gaba da tafka ta’asarsu na kashe mazauna jihar da ba su ji basu gani ba.

Gwamnan ya ba da wannan umarnin ne biyo bayan hare-haren baya-bayan nan da aka kai wasu kauyuka tare da kashe mutane sama da 20 a karamar hukumar Alkaleri da ke jihar.

Muhammad, ya yi wannan umarnin ne a yau Alhamis yayin ziyarar kauyukan Rimi, Mansur, Yalwan Duguri dukka da suke karamar hukumar Alkaleri domin jajanta musu kan hare-haren ‘yan bindiga.

Labarai Masu Nasaba

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

“Kuma wadannan mutanen da suka taba ku mu ma mun taba su kuma da ku muka taba su, mu ba a sanmu ragayewa ba. Duk wanda ya ce mana kule za mu ce masa cas a kasar Duguri, mun sha wahala saboda rashin rayuka da dukiya. Amma na ji dadi yadda kuka fito kuka kare hakkinku.

“Saboda haka ku fito ku yi na ranku ku fito ku yi yaki, mu ba a sanmu a ragonta ba, ba wai daga Zamfara ba, ko daga birnin Sin mutum ya fito ba za mu bar shi ba.

“Da wanda ya ke bada labari ga ‘yan bindigan nan ku fito da shi ku kawowashi wurin ‘yansanda a hukunta shi domin babu mugun mutum kamar Infoma kuma a cikinmu suke.”

A bangarensa kwamishinan ‘yansandan Jihar Bauchi, CP Aminu Alhassan, ya shaida cewar gaggawar kai dauki ga wadanda ‘yan bindiga suka kawo hari na matukar taimakawa wajen dakile aniyar ‘yan ta’adda a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan ta'addaAlkaleriBala MohammedBauchiHsri
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Wasan Duniya, Pele, Ya Rasu Yana Da Shekaru 82

Next Post

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Related

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu
Manyan Labarai

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

7 hours ago
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje 14,940 A Sokoto
Manyan Labarai

Al’ummar Sokoto Sun Koka Kan Yadda Hare-haren Lakurawa Ke Kara Ta’azzara

1 day ago
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

2 days ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

2 days ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

3 days ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

3 days ago
Next Post
Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

LABARAI MASU NASABA

Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025
Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

October 6, 2025
Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

Sojoji Sun Tarwatsa MaÉ“oyar ‘Yan Bindiga 11, Sun Ƙwato Makamai A Taraba

October 6, 2025
Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

Kwallon Hockey: Nijeriya Na Fatan Samun Nasara A Masar

October 6, 2025
Kwale-kwale

Kifewar Kwale-kwale, Ya Ci Rayukan ‘Yan Uwa 5 A Benuwe 

October 6, 2025
Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

Uba Sani Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan ₦2.3 Ga Tsofaffin Ma’aikata Da Iyalansu

October 6, 2025
Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

Sojoji Sun Ƙaryata Rahoton Cewa Ƴan Bindiga Sun Mamaye Sansaninsu A Kwara

October 5, 2025
Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

Kotu Ta Kori Buƙatar Ministan Tinubu Na Hana Fitar Da Takardun Karatunsa

October 5, 2025
CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

CMG Zai Watsa Shirin Nishadantarwa Na Murnar Bikin Zhongqiu Gobe Da Dare

October 5, 2025
Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

Nijeriya Ta Zamo Ƙasa Mafi Ƙarancin Tsammanin Tsawon Rayuwa A Duniya

October 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.