• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ku Kashe Duk Wani Dan Ta’adda Da Kuka Gani A Yankinku – Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Ku Kashe Duk Wani Dan Ta’adda Da Kuka Gani A Yankinku – Gwamnan Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Muhammad Abdulkadir, ya umarci al’ummomin fadin jihar da suke fitowa su yaki masu garkuwa da mutane da ‘yan ta’addan da suke yankunansu.

“Yau bana kunya a gaban kwamishinan ‘yansandan na ce duk wanda ya taba ku zai kashe ku, ku kashe shi. A matsayina na Babban Jami’in Tsaron jihar nan duk wanda ya taba ku kar ma ku yi wani shayi ni na ce a kashe shi.”

  • Dan Wasan Duniya, Pele, Ya Rasu Yana Da Shekaru 82
  • An Gurfanar Da Matashi A Kotu Sakamakon Lakadawa Dan Sanda Dukan Kawo Wuka

Gwamnan, ya ce gwamnatinsa ba ta da wani mafita da ya wuce kawai ta ba da wannan umarnin domin masu garkuwa da mutane da ‘yan bindiga suna ci gaba da tafka ta’asarsu na kashe mazauna jihar da ba su ji basu gani ba.

Gwamnan ya ba da wannan umarnin ne biyo bayan hare-haren baya-bayan nan da aka kai wasu kauyuka tare da kashe mutane sama da 20 a karamar hukumar Alkaleri da ke jihar.

Muhammad, ya yi wannan umarnin ne a yau Alhamis yayin ziyarar kauyukan Rimi, Mansur, Yalwan Duguri dukka da suke karamar hukumar Alkaleri domin jajanta musu kan hare-haren ‘yan bindiga.

Labarai Masu Nasaba

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

“Kuma wadannan mutanen da suka taba ku mu ma mun taba su kuma da ku muka taba su, mu ba a sanmu ragayewa ba. Duk wanda ya ce mana kule za mu ce masa cas a kasar Duguri, mun sha wahala saboda rashin rayuka da dukiya. Amma na ji dadi yadda kuka fito kuka kare hakkinku.

“Saboda haka ku fito ku yi na ranku ku fito ku yi yaki, mu ba a sanmu a ragonta ba, ba wai daga Zamfara ba, ko daga birnin Sin mutum ya fito ba za mu bar shi ba.

“Da wanda ya ke bada labari ga ‘yan bindigan nan ku fito da shi ku kawowashi wurin ‘yansanda a hukunta shi domin babu mugun mutum kamar Infoma kuma a cikinmu suke.”

A bangarensa kwamishinan ‘yansandan Jihar Bauchi, CP Aminu Alhassan, ya shaida cewar gaggawar kai dauki ga wadanda ‘yan bindiga suka kawo hari na matukar taimakawa wajen dakile aniyar ‘yan ta’adda a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan ta'addaAlkaleriBala MohammedBauchiHsri
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Wasan Duniya, Pele, Ya Rasu Yana Da Shekaru 82

Next Post

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Related

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta
Manyan Labarai

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

2 hours ago
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

6 hours ago
An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa
Manyan Labarai

An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

6 hours ago
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta
Manyan Labarai

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

7 hours ago
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina
Manyan Labarai

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

10 hours ago
Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido
Manyan Labarai

Akpabio Da Abbas Sun Yi GargaÉ—i Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

1 day ago
Next Post
Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

Shugaban Rundunar Sojin Sama Ya Buƙaci Ɗaukar Matakin Yaƙi Da Barazanar Tsaro

September 13, 2025
Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

Sojoji Sun Kashe Ƙasurgumin Ɗan Ta’adda A Kogi

September 13, 2025
An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

An Shirya HaÉ—in Gwiwa Da Hukumomi Don Magance Matsalar Ambaliyar Ruwa

September 13, 2025
Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

Majalisar Tarayya Ta Magantu Kan Gawar Da Aka Samu A Harabarta

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.