• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ku Kashe Duk Wani Dan Ta’adda Da Kuka Gani A Yankinku – Gwamnan Bauchi

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Ku Kashe Duk Wani Dan Ta’adda Da Kuka Gani A Yankinku – Gwamnan Bauchi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Muhammad Abdulkadir, ya umarci al’ummomin fadin jihar da suke fitowa su yaki masu garkuwa da mutane da ‘yan ta’addan da suke yankunansu.

“Yau bana kunya a gaban kwamishinan ‘yansandan na ce duk wanda ya taba ku zai kashe ku, ku kashe shi. A matsayina na Babban Jami’in Tsaron jihar nan duk wanda ya taba ku kar ma ku yi wani shayi ni na ce a kashe shi.”

  • Dan Wasan Duniya, Pele, Ya Rasu Yana Da Shekaru 82
  • An Gurfanar Da Matashi A Kotu Sakamakon Lakadawa Dan Sanda Dukan Kawo Wuka

Gwamnan, ya ce gwamnatinsa ba ta da wani mafita da ya wuce kawai ta ba da wannan umarnin domin masu garkuwa da mutane da ‘yan bindiga suna ci gaba da tafka ta’asarsu na kashe mazauna jihar da ba su ji basu gani ba.

Gwamnan ya ba da wannan umarnin ne biyo bayan hare-haren baya-bayan nan da aka kai wasu kauyuka tare da kashe mutane sama da 20 a karamar hukumar Alkaleri da ke jihar.

Muhammad, ya yi wannan umarnin ne a yau Alhamis yayin ziyarar kauyukan Rimi, Mansur, Yalwan Duguri dukka da suke karamar hukumar Alkaleri domin jajanta musu kan hare-haren ‘yan bindiga.

Labarai Masu Nasaba

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

“Kuma wadannan mutanen da suka taba ku mu ma mun taba su kuma da ku muka taba su, mu ba a sanmu ragayewa ba. Duk wanda ya ce mana kule za mu ce masa cas a kasar Duguri, mun sha wahala saboda rashin rayuka da dukiya. Amma na ji dadi yadda kuka fito kuka kare hakkinku.

“Saboda haka ku fito ku yi na ranku ku fito ku yi yaki, mu ba a sanmu a ragonta ba, ba wai daga Zamfara ba, ko daga birnin Sin mutum ya fito ba za mu bar shi ba.

“Da wanda ya ke bada labari ga ‘yan bindigan nan ku fito da shi ku kawowashi wurin ‘yansanda a hukunta shi domin babu mugun mutum kamar Infoma kuma a cikinmu suke.”

A bangarensa kwamishinan ‘yansandan Jihar Bauchi, CP Aminu Alhassan, ya shaida cewar gaggawar kai dauki ga wadanda ‘yan bindiga suka kawo hari na matukar taimakawa wajen dakile aniyar ‘yan ta’adda a jihar.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan ta'addaAlkaleriBala MohammedBauchiHsri
ShareTweetSendShare
Previous Post

Dan Wasan Duniya, Pele, Ya Rasu Yana Da Shekaru 82

Next Post

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Related

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
Manyan Labarai

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

2 hours ago
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 
Wasanni

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

19 hours ago
Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

23 hours ago
An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Manyan Labarai

An Kama Mutane 4 Da Ake Zargi Da Haƙar Ma’adanai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

1 day ago
Gwamnatin Kano Ta Gabatar Da Buƙatu 10 A Gaban Kwamitin Gyaran Tsarin Mulkin Nijeriya
Da É—umi-É—uminsa

Gwamna Yusuf Ya Kafa Kwamitin Bincikar Kwamishinan Sufuri Kan Karɓar Belin Dilan Ƙwaya A Kano

1 day ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

2 days ago
Next Post
Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

Sin Ta Fadada Samar Da Kwayoyin Ibuprofen Da Paracetamol 

LABARAI MASU NASABA

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

Shanghai Ya Gabatar Da Shirin Gina Yankin Motoci Masu Tuka Kansu

July 27, 2025
Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani

July 27, 2025
‘Yansanda Sun Cafke Wasu Sojojin Bogi 2 A Legas

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yanbindiga Uku Da Kama AK-47 Guda Goma

July 27, 2025
Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa

July 27, 2025
Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

Gwamnati Ta Ba Da Wa’adin Mako 6 Don Kammala Ginin Rukunin Gidaje A Kano

July 27, 2025
Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

Super Falcons Za Su Samu Kyakkyawar Tarɓa Daga Gare Ni A Abuja — Tinubu

July 27, 2025
ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

July 27, 2025
Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.