• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

“Ku Sha Kuruminku, Nan Gaba Kadan A Nijeriya Za A Samu Tikitin Kirista Da Kirista” —In Ji Matar Tinubu

by Khalid Idris Doya
3 years ago
in Siyasa
0
“Ku Sha Kuruminku, Nan Gaba Kadan A Nijeriya Za A Samu Tikitin Kirista Da Kirista” —In Ji Matar Tinubu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Matar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Sanata Oluremi Tinubu a ranar Laraba ta ce, tikitin Musulmi da Musulmi ya bude wani sabon salo kuma sabon babi a siyasar kasar nan a 2023.

Da take buga misali da tikitin Shugaban kasa na musulmai biyu a jam’iyyar APC da yadda hakan ke cigaba da janyo cece-kuce, matar na Tinubu ta yi fatan cewa nan gaba kuma wata rana sai an samu tikitin Kirista da Kirista biyu a kasar nan.

  • 2023: Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Aka Shigar Kan Kalubalantar Takarar Tinubu

Kan hakan ne ta ce ga masu daga jijiyar wuya kan hakan da su sha kuruminsu yanzu an bude babi ne don kuwa wata rana za a samu tikitin Kirista biyu.

Ta yi wannan harsashen ne a yayin gangamin kamfen din APC na Mata a shiyyar Kudu Maso Yamma da ya gudana a Mobolaji Johnson Arena a Legas.

“Dangane da tikitin musulmai biyu, wannan ya bude wani sabon fage a siyasar kasar nan, kuma nan gaba za a sake samun wani makamancinsa. Wani lokaci a nan gaba za mu samu tikitin Kirista da Kirista.”

Labarai Masu Nasaba

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

Ta mika godiyarta ga uwar gidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Aisha Buhari wacce aka tura wa katin gayyata amma ba ta samu halartar ba.

“Muna mika muku godiya bisa fitowa da kuka yi kuka halarci wannan taron. Zuwa na nan kamar zuwa gida ziyara ne. A shekaru 23 da suka wuce, Allah ya albarkaci mijina ya zama gwamna, na ba shi goyon baya dari bisa dari a matsayina ta matar gwamna.”

Matar Tinubu din wacce ta misalta gangamin a matsayin ziyara zuwa gida “Ina kuma godiya ga al’ummar Legas ta tsakiya bisa turani Majalisar Dattawa domin na wakilcesu. Ni ne mace ta farko da ta zama Sanata har sau uku. Wannan babbar damace a gareni. Tun 2007 da mijina ya bar gwamna, na cigaba da aiki wa jama’anmu masu albarka.”

Matar gwamnan Jihar Legas, Dakta Ibijoke Sanwo-Olu, ta ce, Nijeriya na bukatar wani jajirtacce irin Tinubu wanda zai iya tafiyar da harkokin kasar nan a nan gaba.

Ta ce, Gwamnatin Tinubu za ta baiwa Mata damarmaki masu yawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Qatar 2022: Tutar Afirka Na Ke Son Dagawa Bata Larabawa Kadai Ba – Kocin Morocco

Next Post

2023: Matsin Lamba Ba Za Ta Sa Na Janye Takarata Ba – A.A Zaura

Related

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

18 hours ago
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

2 days ago
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

5 days ago
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 
Siyasa

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

5 days ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

5 days ago
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

5 days ago
Next Post
2023: Matsin Lamba Ba Za Ta Sa Na Janye Takarata Ba – A.A Zaura

2023: Matsin Lamba Ba Za Ta Sa Na Janye Takarata Ba - A.A Zaura

LABARAI MASU NASABA

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa

July 27, 2025
Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

Ƴansanda Sun Kama Masu Garkuwa Da Mutane 6 A Kaduna Da Zamfara

July 27, 2025
aure

Ko Kin San… Matsalolin Mahaifa Da Suke Hana Haihuwa 

July 27, 2025
VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.