Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home WASANNI

An Kusa Kai Wa Mbappe Hari A Wasansu Da Celtic

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani mai goyon bayan kungiyar kwallon kafa ta Celtic, ya afka cikin filin wasa da zimmar kai hari kan dan wasan PSG Kylian Mbappe a yayin fafatawar da kungiyoyin biyu suka yi a ranar Talata a gasar zakarun kungiyoyin Turai.

Lamarin ya faru ne a lokacin hutun rabin lokaci a filin wasa na Celtic Park, wato jim kadan ke nan da kwallo ta uku ta PSG ta zura a ragar Celtic.

samndaads

Celtic wadda ta karbi bakwancin PSG, za ta fuskanci hukunci daga hukumar kwallon kafar nahiyar Turai.

Kocin Celtic, Brenden Rodgers, ya ce, kungiyar za ta hukunta wannan mutumin da ya aikata wannan laifi na kokarin kai hari kan Mbappe da ya zura kwallo ta uku a fafatawar da suka yi nasara da ci 5-0.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gasar Cin Kofin Duniya: Katar Na Kashe Dala Miliyan 500 Duk Mako

Next Post

Sakamakon Gasar Zakarun Turai Da Aka Buga Jiya

RelatedPosts

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

Wane Ne Sabon Kociyan Chelsea, Thomas Tuchel?

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Chelsea ta nada tsohon kocin kungiyar kwallon kafa ta Paris...

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

Laporta Ya Zargi PSG Da Jefa Barcelona Rudani

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Dan takarar shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona wanda shine...

Rashin Kudi Yana Neman Saka Real Madrid Hakura Da Mbappe

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint German ta soma tuntubar...

Next Post

Sakamakon Gasar Zakarun Turai Da Aka Buga Jiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version