Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

An Kusa Kai Wa Mbappe Hari A Wasansu Da Celtic

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani mai goyon bayan kungiyar kwallon kafa ta Celtic, ya afka cikin filin wasa da zimmar kai hari kan dan wasan PSG Kylian Mbappe a yayin fafatawar da kungiyoyin biyu suka yi a ranar Talata a gasar zakarun kungiyoyin Turai.

Lamarin ya faru ne a lokacin hutun rabin lokaci a filin wasa na Celtic Park, wato jim kadan ke nan da kwallo ta uku ta PSG ta zura a ragar Celtic.

Celtic wadda ta karbi bakwancin PSG, za ta fuskanci hukunci daga hukumar kwallon kafar nahiyar Turai.

Kocin Celtic, Brenden Rodgers, ya ce, kungiyar za ta hukunta wannan mutumin da ya aikata wannan laifi na kokarin kai hari kan Mbappe da ya zura kwallo ta uku a fafatawar da suka yi nasara da ci 5-0.

A karon farko ke nan da Celtic da ta kasance zakara a Scotland, ke shan mummunan kashi a gida a wata gasa a nahiyar Turai.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gasar Cin Kofin Duniya: Katar Na Kashe Dala Miliyan 500 Duk Mako

Next Post

Sakamakon Gasar Zakarun Turai Da Aka Buga Jiya

RelatedPosts

Leicester

Leceister City Ta Je Wasan Karshe A Kofin FA Bayan Shekara 52

by Muhammad
10 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Leicester City ta kai wasan karshe...

Juventus Ta Sake Samun Koma Baya A Siriya A  

by Muhammad
10 hours ago
0

Kungiyar kwallon kafa ta Juventus ta sake samun koma baya...

Getafe

Akwai Gajiya A Jikin ‘Yan Wasana Lokacin Fafatawa Da Getafe – Zidane

by Muhammad
10 hours ago
0

Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Zinadine Zidane, ya...

Next Post

Sakamakon Gasar Zakarun Turai Da Aka Buga Jiya

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version