ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, November 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kwamitin Tallafin Karatu Na Sanata Maidoki Ya Tantance Dalibai Sama Da 805 A Kebbi

by Umar Faruk
1 year ago
Dalibai

Kwamitin bayar da tallafin karatu na Sanata Garba Musa Maidoki mai wakiltar mazabar Kebbi ta Kudu, ya biya wa jimillar dalibai sama da 805 domin samun tallafin karatu.

Biyan kudaden ya hada da dalibai 291 daga Jami’ar Aikin Gona ta Tarayya da ke Zuru (FUAZ) da kuma dalibai 514 daga Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kebbi da ke Aliero (KSUSTA).

  • ‘Yan Bindiga Sun Kone Ofishin ‘Yansanda A Anambra 
  • Yaƙi Da ‘Yan Bindiga: Yadda Gwamna Dauda Ya Karɓi Baƙuncin Babban Hafsan Tsaro

Sai dai kwamitin ya gano wani dalibi da bayanan da ya bayar ba su inganta ba, wanda hakan ya sa aka sallame shi daga tantancewar.

ADVERTISEMENT

Bisa hakan ne kwamitin Suka sallami wanda aka gano daga rashin ba su kudin tallafin karatun.

Domin ka’idar shi ne sai wanda ya nuna shaidar zama dan kananan hukumomin da suka kunshin mazubun Kebbi ta kudu, ko daga masarautar Yauri ko Zuru.

LABARAI MASU NASABA

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Daliban da kwamitin ya tantance sahihincin takardun su sun karbi Naira 35,000 kowane bayan an kammala tantance su.

Shugaban kwamitin, Farfesa Umar Ahmad Sanda, ya bayyana jin dadinsa da aikin, inda ya yaba wa ‘yan kwamitin bisa kwazon da suka yi.

Farfesa ya bayyana cewa takardun da ake bukata sun hada da takardar zama dan asalin karamar hukuma, katin shaidar zama dan kasa, ba da izinin shiga jami’a, da katin shaidar zama ɗalibi a jami’a.

Dalibin da aka hana ya yi ikirarin cewa daga karamar hukumar Yauri ya fito amma takardun da aka gabatar sun nuna cewa mallakar karamar hukumar Birnin Kebbi ce.

Shugaban kwamitin ya bukaci dalibai da su yi watsi da kansu idan ba su da takardun da ake bukata, yana mai gargadin cewa bincike zai gano duk wanda bai da bayanan da suka dace.

Ya kuma yaba da goyon bayan da ‘yan kwamitin, shugabannin jami’a, da kuma Sanata Maidoki suka samu a bisa jajircewarsa na karfafa wa matasa musamman masu karatu a jami’o’in kasar nan.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

NBS
Labarai

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 
Labarai

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi
Labarai

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025
Next Post
Mijina Ya Sa Min Magani A Gado Don Ya Kashe Ni –Matar Aure

An Masa Daurin Watanni 4 Kan Satar iPhone Guda 2

LABARAI MASU NASABA

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

An Bude Taron Tattaunawa Kan Wayewar Kai Tsakanin Sin Da Kasashen Larabawa Karo Na 11 A Beijing

November 17, 2025
NBS

Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ta Ragu Zuwa Kashi 16.065%

November 17, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

Firaministan Sin Ya Isa Rasha Domin Halartar Taron SCO

November 17, 2025
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

November 17, 2025
Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

Kudaden Kasafin Kudin Sin Sun Karu Da Kashi 0.8 Cikin Watanni 10 Na Farkon Bana

November 17, 2025
Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

Rashin Tsaro: Atiku Ya Yi Allah-wadai Da Harin Makarantar ‘Yan Mata Ta Kebbi

November 17, 2025
An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

An Sanya Hannu Kan Yarjejeniyoyin Cinikayya Na Biliyoyin Kudi Yayin Baje Kolin CHTF Na Kasar Sin

November 17, 2025

MACBAN Ta Nemi Amurka Ta Cire Sunanta Daga Jerin Waɗanda Ta Ƙaƙabawa Takunkumi

November 17, 2025
Tinubu

Bai Dace Adalci Ya Zama Na Sayarwa Ba – Tinubu Ga Alƙalai 

November 17, 2025
Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

Tsohon Firaministan Japan Ya Soki Kalaman Takaichi Dangane Da Batun Yankin Taiwan

November 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.