• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya 183 suka mutu a sanadiyar zazzabin Lassa da Shawara,yayin da kuma mutane 1,650 suka kamu a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja.

Cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa NCDC ta bada bayanin halin da ake ciki dangane da cutar zazzabin Lassa abinda ke nuna cewar ta bazu sosai a Nijeriya,inda mutane 6,471 suka kamu da ita.

  • Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?
  • ‘Muna Kira A Samar Da Jami’an Tsaro Na Yankin Arewacin Nijeriya’

Wannan kuma a kananan hukumomi 101 ne daga Jihohi 25, mutane 169 ne suka riga mu gidan gaskiya.

Har ila yau cibiyar ta ce mutane1,179 sun kamu da cutar Shawara a kananan hukumomi 416 a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Auja, wannan cut ace da tayi sanadiyar mutuwar mutane 14 daga Jihohi 10.

Rahoton ya kara da cewar yawan wadanda suka kamu da cutar zazzabin Lassa ta karu idan aka yi la’akari da abinda ya faru a shekarar 2021.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Ta ce mutane 899 ne suka kamu daga cikin 6,471 da ake sa ran sun kamu da ita, wanda kuma wadanda sabbin da suka kamu da cutar suka ragu daga 6 zuwa 5 a mako na 34 a shekarar 2022.

Rahoton ya kara da cewa wadanda suka kamu da cutar kashi 70 daga Jihar Ondo ne, 31 Edo, sai kuma Jihar Bauchi na da kashi 13 cikin dari, wadanda suka kamu da cutar daga shekara 21 ne zuwa 30.

“Bugu da kari daga mako na 1 zuwa na 34,a shekarar 2022,an samu rasuwar mutane 169 da aka samu sun kamu da cutar,wannan shi ya bada kashi 18.8, wannan bai kai na shekarar 2021 ba duk a irin wannan lokacin, domin ya kai har kashi 22.7.

“A mako na 34,sai sababbin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar suka ragu daga daga 6 zuwa 5 a cikin makon,an samu wannan rahoton ne a Jihohin Ondo da Edo.

Wannan daga Jihohin Ondo da Edo ne.

“Gaba daya a shekarar 2022, Jihohi 25 sun samu a kalla mutum 1 daya kamu da cutar a kananan hukumomi 101 kmar yadda rahoton ya bayyana’.

Ita ma cutar Shawara kamar yadda cibiyar hana yaduwar cutttuka da maganinsu ta kasa ta bayyana, Jihohin Borno,Jigawa da Katsina sune suka bada rahoton wadanda suka kamu sun hada da 100, 81 da 81,yayin da kuma Legas ita ke da mafi rashin yawa na mutane 4 da suka kamu da cutar Shawara.

Rahoton ya nuna daga cikin1179 da ake sa ran sun kamu da cutar daga1 ga watan Janairu zuwa 31 Agusta 2022,an samu mutuwar mutane14 Abia (1),Bayelsa (1), Benuwe (1), Imo (1), Kaduna (1),Katsina (2), Kebbi (1), Taraba (2), Yobe (1) sai kuma Jihar Zamfara (3).

“Gaba daya daga 1 ga watan Janairu zuwa 31 ga watan Yuli 2022, daga cikin 1179da suka kamu da cutar Shawara daga kananan hukumomi 416 Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja kamar yadda rahoton ya bayyana.

An gano kashi 74 na wadanda suka kamu da cutar shekarunsu daga 30 zuwa kasa da haka, inda kuma166 (kashi 10)1179 an diga masu rigakafin maganin allurar cutar Shawara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KisaLassaShawara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakacin Maigida Nasa Batagari Matsala A Gaba (2)

Next Post

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

4 hours ago
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 
Labarai

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

5 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

7 hours ago
Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas
Manyan Labarai

Yanzu-yanzu: Shugaba Tinubu Ya Ɗage Dokar Ta-ɓaci A Jihar Ribas

9 hours ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da É—umi-É—uminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

11 hours ago
Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
Labarai

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

12 hours ago
Next Post
Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

LABARAI MASU NASABA

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

Ya Kamata A Kiyaye Nasarorin Da Aka Cimma A Shawarwarin Sin Da Amurka 

September 17, 2025
Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 

September 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

Gwamnatin Tarayya Ta Dawo Da Karatun Tarihi A Makarantu

September 17, 2025
Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

Yakin Haraji Da Cinikayya Ba Zai Gurgunta Fifikon Da Sin Ke Da Shi A Fannin Raya Masana’antun Sarrafa Hajoji Da Kasar Ta Gina A Tsawon Lokaci Ba

September 17, 2025
Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

Manyan Ma’aikatan FIRS 4 Sun Rasu Sakamakon Gobarar Da Ta Tashi A Ginin Afriland A Legas 

September 17, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

Kuri’ar Jin Ra’ayin Jama’a Ta CGTN: Baje Kolin Sin Da ASEAN Ya Fadada Matsayar Bai Daya Ta Cudanyar Sassa Daban Daban

September 17, 2025
Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

Al’ajabi: Yadda Aka Shirya Bikin Haihuwar ‘Ya’yan Awaki Biyar A Garin Dakasoye

September 17, 2025
An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

An Bude Dandalin Tattauna Batutuwan Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Beijing 

September 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja

September 17, 2025
Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

Har Kullum Burin Sin Shi Ne Wanzar Da Daidaito Da Cimma Moriya Tare Da Amurka

September 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.