• English
  • Business News
Monday, August 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya 183 suka mutu a sanadiyar zazzabin Lassa da Shawara,yayin da kuma mutane 1,650 suka kamu a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja.

Cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa NCDC ta bada bayanin halin da ake ciki dangane da cutar zazzabin Lassa abinda ke nuna cewar ta bazu sosai a Nijeriya,inda mutane 6,471 suka kamu da ita.

  • Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?
  • ‘Muna Kira A Samar Da Jami’an Tsaro Na Yankin Arewacin Nijeriya’

Wannan kuma a kananan hukumomi 101 ne daga Jihohi 25, mutane 169 ne suka riga mu gidan gaskiya.

Har ila yau cibiyar ta ce mutane1,179 sun kamu da cutar Shawara a kananan hukumomi 416 a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Auja, wannan cut ace da tayi sanadiyar mutuwar mutane 14 daga Jihohi 10.

Rahoton ya kara da cewar yawan wadanda suka kamu da cutar zazzabin Lassa ta karu idan aka yi la’akari da abinda ya faru a shekarar 2021.

Labarai Masu Nasaba

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Ta ce mutane 899 ne suka kamu daga cikin 6,471 da ake sa ran sun kamu da ita, wanda kuma wadanda sabbin da suka kamu da cutar suka ragu daga 6 zuwa 5 a mako na 34 a shekarar 2022.

Rahoton ya kara da cewa wadanda suka kamu da cutar kashi 70 daga Jihar Ondo ne, 31 Edo, sai kuma Jihar Bauchi na da kashi 13 cikin dari, wadanda suka kamu da cutar daga shekara 21 ne zuwa 30.

“Bugu da kari daga mako na 1 zuwa na 34,a shekarar 2022,an samu rasuwar mutane 169 da aka samu sun kamu da cutar,wannan shi ya bada kashi 18.8, wannan bai kai na shekarar 2021 ba duk a irin wannan lokacin, domin ya kai har kashi 22.7.

“A mako na 34,sai sababbin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar suka ragu daga daga 6 zuwa 5 a cikin makon,an samu wannan rahoton ne a Jihohin Ondo da Edo.

Wannan daga Jihohin Ondo da Edo ne.

“Gaba daya a shekarar 2022, Jihohi 25 sun samu a kalla mutum 1 daya kamu da cutar a kananan hukumomi 101 kmar yadda rahoton ya bayyana’.

Ita ma cutar Shawara kamar yadda cibiyar hana yaduwar cutttuka da maganinsu ta kasa ta bayyana, Jihohin Borno,Jigawa da Katsina sune suka bada rahoton wadanda suka kamu sun hada da 100, 81 da 81,yayin da kuma Legas ita ke da mafi rashin yawa na mutane 4 da suka kamu da cutar Shawara.

Rahoton ya nuna daga cikin1179 da ake sa ran sun kamu da cutar daga1 ga watan Janairu zuwa 31 Agusta 2022,an samu mutuwar mutane14 Abia (1),Bayelsa (1), Benuwe (1), Imo (1), Kaduna (1),Katsina (2), Kebbi (1), Taraba (2), Yobe (1) sai kuma Jihar Zamfara (3).

“Gaba daya daga 1 ga watan Janairu zuwa 31 ga watan Yuli 2022, daga cikin 1179da suka kamu da cutar Shawara daga kananan hukumomi 416 Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja kamar yadda rahoton ya bayyana.

An gano kashi 74 na wadanda suka kamu da cutar shekarunsu daga 30 zuwa kasa da haka, inda kuma166 (kashi 10)1179 an diga masu rigakafin maganin allurar cutar Shawara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KisaLassaShawara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakacin Maigida Nasa Batagari Matsala A Gaba (2)

Next Post

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Related

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

11 hours ago
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam
Labarai

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

11 hours ago
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara
Tsaro

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

14 hours ago
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas
Manyan Labarai

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

15 hours ago
Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi
Labarai

Yadda Jinkirin Tabbatar Da ‘Yancin Cin Gashin Kai Ke Cutar Da Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi

16 hours ago
Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu
Manyan Labarai

Gwamna Abba Ya Bai Wa Dalibai 1,130 Kayan Aikin Sana’o’in Hannu

17 hours ago
Next Post
Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

LABARAI MASU NASABA

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

Ko MaÆ™iyina Ba Na Yi Masa Fatan Tsintar Kansa A Halin Da Na Samu Kaina – Ummi Nuhu

August 10, 2025
Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

Ƴansanda Sun Kama Makashin Wani Ɗan Jarida A Abuja Bayan Shekara Ɗaya

August 10, 2025
Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

Fa’ida Da Muhimmancin Tattalin Lokaci Ga ÆŠan’adam

August 10, 2025
INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

INEC Ta Gargaɗi Ƴan Siyasa Kan Azarɓaɓin Yaƙin Neman Zaɓen 2027

August 10, 2025
Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

Ofishin Jakadancin Sin A Birtaniya Ya Soki Furucin Kasashen G7 Dangane Da Yankin HK

August 11, 2025
Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

Na Yi Lokacin Da Idan Aka Gan Ni Ake Gudu A Masana’antar Kannywood – Mai Dawayya

August 10, 2025
Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

Sin Ta Gudanar Da Gwajin Farko Na Gagarumin Bikin Murnar Cika Shekaru 80 Da Cimma Nasarar Yakin Kin Jinin Harin Dakarun Japan

August 11, 2025
Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

Harin Ƴan Bindiga Ya Yi Sanadin Kashe Ɗansanda Da Wasu Mutane 4 A Kwara

August 10, 2025
Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu

August 11, 2025
Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

Yadda Wasu Jihohi Suka Yi Watsi Da Gine-ginensu Da Ke Legas

August 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.