• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yan Nijeriya 183 suka mutu a sanadiyar zazzabin Lassa da Shawara,yayin da kuma mutane 1,650 suka kamu a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja.

Cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa NCDC ta bada bayanin halin da ake ciki dangane da cutar zazzabin Lassa abinda ke nuna cewar ta bazu sosai a Nijeriya,inda mutane 6,471 suka kamu da ita.

  • Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?
  • ‘Muna Kira A Samar Da Jami’an Tsaro Na Yankin Arewacin Nijeriya’

Wannan kuma a kananan hukumomi 101 ne daga Jihohi 25, mutane 169 ne suka riga mu gidan gaskiya.

Har ila yau cibiyar ta ce mutane1,179 sun kamu da cutar Shawara a kananan hukumomi 416 a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Auja, wannan cut ace da tayi sanadiyar mutuwar mutane 14 daga Jihohi 10.

Rahoton ya kara da cewar yawan wadanda suka kamu da cutar zazzabin Lassa ta karu idan aka yi la’akari da abinda ya faru a shekarar 2021.

Labarai Masu Nasaba

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

Ta ce mutane 899 ne suka kamu daga cikin 6,471 da ake sa ran sun kamu da ita, wanda kuma wadanda sabbin da suka kamu da cutar suka ragu daga 6 zuwa 5 a mako na 34 a shekarar 2022.

Rahoton ya kara da cewa wadanda suka kamu da cutar kashi 70 daga Jihar Ondo ne, 31 Edo, sai kuma Jihar Bauchi na da kashi 13 cikin dari, wadanda suka kamu da cutar daga shekara 21 ne zuwa 30.

“Bugu da kari daga mako na 1 zuwa na 34,a shekarar 2022,an samu rasuwar mutane 169 da aka samu sun kamu da cutar,wannan shi ya bada kashi 18.8, wannan bai kai na shekarar 2021 ba duk a irin wannan lokacin, domin ya kai har kashi 22.7.

“A mako na 34,sai sababbin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar suka ragu daga daga 6 zuwa 5 a cikin makon,an samu wannan rahoton ne a Jihohin Ondo da Edo.

Wannan daga Jihohin Ondo da Edo ne.

“Gaba daya a shekarar 2022, Jihohi 25 sun samu a kalla mutum 1 daya kamu da cutar a kananan hukumomi 101 kmar yadda rahoton ya bayyana’.

Ita ma cutar Shawara kamar yadda cibiyar hana yaduwar cutttuka da maganinsu ta kasa ta bayyana, Jihohin Borno,Jigawa da Katsina sune suka bada rahoton wadanda suka kamu sun hada da 100, 81 da 81,yayin da kuma Legas ita ke da mafi rashin yawa na mutane 4 da suka kamu da cutar Shawara.

Rahoton ya nuna daga cikin1179 da ake sa ran sun kamu da cutar daga1 ga watan Janairu zuwa 31 Agusta 2022,an samu mutuwar mutane14 Abia (1),Bayelsa (1), Benuwe (1), Imo (1), Kaduna (1),Katsina (2), Kebbi (1), Taraba (2), Yobe (1) sai kuma Jihar Zamfara (3).

“Gaba daya daga 1 ga watan Janairu zuwa 31 ga watan Yuli 2022, daga cikin 1179da suka kamu da cutar Shawara daga kananan hukumomi 416 Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja kamar yadda rahoton ya bayyana.

An gano kashi 74 na wadanda suka kamu da cutar shekarunsu daga 30 zuwa kasa da haka, inda kuma166 (kashi 10)1179 an diga masu rigakafin maganin allurar cutar Shawara.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: KisaLassaShawara
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sakacin Maigida Nasa Batagari Matsala A Gaba (2)

Next Post

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Related

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42
Labarai

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

1 hour ago
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

3 hours ago
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi
Labarai

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

5 hours ago
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja
Labarai

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

8 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don YaÆ™ar ‘Yan Ta’adda

9 hours ago
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 
Labarai

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

9 hours ago
Next Post
Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.