ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

by Rabi'u Ali Indabawa
4 years ago
Lassa

‘Yan Nijeriya 183 suka mutu a sanadiyar zazzabin Lassa da Shawara,yayin da kuma mutane 1,650 suka kamu a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja.

Cibiyar hana yaduwar cututtuka da maganinsu ta kasa NCDC ta bada bayanin halin da ake ciki dangane da cutar zazzabin Lassa abinda ke nuna cewar ta bazu sosai a Nijeriya,inda mutane 6,471 suka kamu da ita.

  • Za Mu Iya Ciyar Da Kifayen Da Muke Kiwo Da Mushe?
  • ‘Muna Kira A Samar Da Jami’an Tsaro Na Yankin Arewacin Nijeriya’

Wannan kuma a kananan hukumomi 101 ne daga Jihohi 25, mutane 169 ne suka riga mu gidan gaskiya.

ADVERTISEMENT

Har ila yau cibiyar ta ce mutane1,179 sun kamu da cutar Shawara a kananan hukumomi 416 a Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Auja, wannan cut ace da tayi sanadiyar mutuwar mutane 14 daga Jihohi 10.

Rahoton ya kara da cewar yawan wadanda suka kamu da cutar zazzabin Lassa ta karu idan aka yi la’akari da abinda ya faru a shekarar 2021.

LABARAI MASU NASABA

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

Ta ce mutane 899 ne suka kamu daga cikin 6,471 da ake sa ran sun kamu da ita, wanda kuma wadanda sabbin da suka kamu da cutar suka ragu daga 6 zuwa 5 a mako na 34 a shekarar 2022.

Rahoton ya kara da cewa wadanda suka kamu da cutar kashi 70 daga Jihar Ondo ne, 31 Edo, sai kuma Jihar Bauchi na da kashi 13 cikin dari, wadanda suka kamu da cutar daga shekara 21 ne zuwa 30.

“Bugu da kari daga mako na 1 zuwa na 34,a shekarar 2022,an samu rasuwar mutane 169 da aka samu sun kamu da cutar,wannan shi ya bada kashi 18.8, wannan bai kai na shekarar 2021 ba duk a irin wannan lokacin, domin ya kai har kashi 22.7.

“A mako na 34,sai sababbin wadanda aka tabbatar da sun kamu da cutar suka ragu daga daga 6 zuwa 5 a cikin makon,an samu wannan rahoton ne a Jihohin Ondo da Edo.

Wannan daga Jihohin Ondo da Edo ne.

“Gaba daya a shekarar 2022, Jihohi 25 sun samu a kalla mutum 1 daya kamu da cutar a kananan hukumomi 101 kmar yadda rahoton ya bayyana’.

Ita ma cutar Shawara kamar yadda cibiyar hana yaduwar cutttuka da maganinsu ta kasa ta bayyana, Jihohin Borno,Jigawa da Katsina sune suka bada rahoton wadanda suka kamu sun hada da 100, 81 da 81,yayin da kuma Legas ita ke da mafi rashin yawa na mutane 4 da suka kamu da cutar Shawara.

Rahoton ya nuna daga cikin1179 da ake sa ran sun kamu da cutar daga1 ga watan Janairu zuwa 31 Agusta 2022,an samu mutuwar mutane14 Abia (1),Bayelsa (1), Benuwe (1), Imo (1), Kaduna (1),Katsina (2), Kebbi (1), Taraba (2), Yobe (1) sai kuma Jihar Zamfara (3).

“Gaba daya daga 1 ga watan Janairu zuwa 31 ga watan Yuli 2022, daga cikin 1179da suka kamu da cutar Shawara daga kananan hukumomi 416 Jihohi 36 da Babban birnin tarayya Abuja kamar yadda rahoton ya bayyana.

An gano kashi 74 na wadanda suka kamu da cutar shekarunsu daga 30 zuwa kasa da haka, inda kuma166 (kashi 10)1179 an diga masu rigakafin maganin allurar cutar Shawara.

Lassa
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijar Ta Rattaba Hannu A Kan Dokar Haramta Auren Jinsi
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Za Mu Iya Sayar Da Manmu Ba Tare Da Wata Matsala Ba -Iran
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Nijeriya Ta Karbi Ƴan Nijeriya 268 Da Suka Tsero Daga Afirka Ta Kudu

MASU ALAKA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Manyan Labarai

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba
Labarai

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
Next Post
Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

Yadda Ake Rubutu Da Word (WPS Office) A Wayar Hanu (II)

LABARAI MASU NASABA

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.