• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likita Ya Yi Gargadi A Kan Tsaftace Kunnuwa Ta Hanyar Amfani Da Tsinke

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Rahotonni
0
Likita Ya Yi Gargadi A Kan Tsaftace Kunnuwa Ta Hanyar Amfani Da Tsinke
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Chijioke Anekpo wani kwararen likitan kunne,hanci da makogwaro ne  wanda kuma daga Jihar Enugu  ce yake sashen Kudu maso gabashin Nijeriya  ya yi karin bayani ne kan illar da mutum wanda ke da dabi’arnan ta  goge kunnuwansa wanda akasarin  mutane suka saba yi da  sunan  ai suna tsaftace kunnuwansu  ne.

A hirar da aka yi da shi Anekpo ya yi kira ne da mutane da su bar irin ita dabi’arnan ta sa auduga a kunnuwansu da sunan suna tsaftace su, saboda a sanadiyar yin hakan suna iya fuskantar matsalolin da suka shafi lafiya.

  • An Fara Ginin Katafariyar Tashar Samar Da Lantarki Daga Hasken Rana Da Kafin Iska A Arewacin Kasar Sin
  • NIS Ta Bankado Sabbin Dabarun Da Masu Safarar Mutane Ke Amfani Da Su A Jihar Bayelsa

Anekpo yace hakiaka akwai illa sai dai yin hakan ya danganta ne da yawan karar sautin da mutum ke ji ne.Yin haka da yawa ka iya yi ma kunnuwan mutum illa.

Bugu da kari kuma ya yi karin haske akan wasu abubuwan da suke jawo matsalar data shafi lafiya ga kunnuwan mutane da kuma na wadanda basu kawo matsala.

Sai dai yace” Babu wata matsala idan ruwan sabulu ya shiga cikin kunnuwan mutum lokacin da yake yin wanka,domin koda ruwan ya shiga cikin kunnuwan mutum yana fita da kansa bayan wani dan lokaci.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

Ya kara da cewar bai dace a rika goge kunnuwa ba domin kuwa sanin  kunne wani bangare ne na jikin mutum ne, don haka kokarin da za ayi na tsaftace su kansa, a kaiga shiga wata matsala, koda-yake, ba kowa ne ya san da hakan ba.

Yace mutum zai iya goge daga wajen kunnuwansa amma ba ciki ba saboda illar dake tare da yin haka.

Likitan ya kara da cewa ya dace daga haihuwa har  ya zuwa ranar da mutum zai koma ga mahaliccinsa kar ya goge cikin kunnywansa musamman ma da auduga.Saboda ana iya samun matsala a wasu lokuttan inda audugar na iya makalewa a cikin kunnuwan mutum ta samar masu da matsala.

Wani abu kuma daban Dokta Anekpo yace ruwan sanyi na iya cutar da mutum idan har bai saba da yin hakan ba wato shan shi.

Shan ruwan sanyi ga da bai saba ba na iya sa mutum ya kamu da cutar tari ko mura.

Ya kara da cewa babu illa amma a tabbatar da cewar shi ruwan bai da zafi sosai domin idan akwai aka sha zai iya kona baki.

Gashin hanci ai yana taimakawa ne wajen kare datti ko kuma kurar da mutum zai iya shaka, bai kamata a rika aske gashin dake cikin hanci ba amma ba laifi bane a rage tsawon gashin.

Bugu da kari ashe irin al’adarnan ta cire Tasono ma wata illa ce domin yawan cire tasonon  daga hanci ne ke sanadiyar kamuwa  da Habo.

Anekpo ya kara da cewar da akwai matukar illa amma ga wadanda suke fama da cututtukan da suka hada da huhu da zuciya baya ga haka takunkumin fuska ba shi da illa ga  lafiyar mutum.

Hayaki musamman daga abubuwan hawa yana cutar da lafiyar mutum domin a cikin hayakin akwai sinadarin ‘carbon monodide’ wanda ke cutar da zuciya da huhu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GargadiKunneLikitaTsinke
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sojojin Kasar Sin Sun Samu Sakamako Mai Inganci Wajen Gudanar Da Hadin Gwiwar Sojan Kasa Da Kasa A Shekarar 2022

Next Post

Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

Related

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi
Rahotonni

Gwamna Umar Namadi Ya Dauki Matakan Kai Jihar Jigawa Babban Matsayi

4 weeks ago
Janar Tiani Ya Fara Sabon Mulkin Shekaru Biyar A Nijar
Rahotonni

Ficewar Kasar Nijar Daga Rundunar Hadin Gwiwa Ta Kasa Da Kasa Barazana Ce Ga Tsaro -Hedikwatar Tsaro

1 month ago
An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya
Rahotonni

An Gudanar Da Taron Zaman Lafiya Tsakanin Manoma Da Makiyaya

1 month ago
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa
Rahotonni

Amurka Ta Sayi Kayayyakin Nijeriya Na Dala Miliyan 643 A Wata 2 – Rahoto

1 month ago
Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi
Rahotonni

Gwamnoni 20 Na Fuskantar Matsin Lambar NULGE Kan Rashin Aiwatar Da Mafi Karanci Albashi

1 month ago
Tinubu
Manyan Labarai

Yadda Tinubu Ya Shirya Wa Kansa Mafitar Siyasa Kafin Zaben 2027

2 months ago
Next Post
Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

Yadda Aka Gina Ofishin ‘Yansanda Na Zamani A Abuja

May 14, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

May 14, 2025
A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

A Sa Hikima Da Dabara Yayin Da Ake “Wasan Kati ” Da Kasar Amurka

May 14, 2025
Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

Ɗan Wasan Super Eagles Na Tsaka Mai Wuya Bayan An Yi Masa Tiyata

May 14, 2025
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

May 14, 2025
Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

Sin Ta Daidaita Harajin Fito Kan Hajojin Amurka Da Ake Shigarwa Kasar

May 14, 2025
Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

Amurka Da Saudiyya Sun Ƙulla Yarjejeniyar Dala Biliyan 600 Kan Tsaro, Makamashi Da Fasaha

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.