• English
  • Business News
Monday, November 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likita Ya Yi Gargadi A Kan Tsaftace Kunnuwa Ta Hanyar Amfani Da Tsinke

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
Kunne

Chijioke Anekpo wani kwararen likitan kunne,hanci da makogwaro ne  wanda kuma daga Jihar Enugu  ce yake sashen Kudu maso gabashin Nijeriya  ya yi karin bayani ne kan illar da mutum wanda ke da dabi’arnan ta  goge kunnuwansa wanda akasarin  mutane suka saba yi da  sunan  ai suna tsaftace kunnuwansu  ne.

A hirar da aka yi da shi Anekpo ya yi kira ne da mutane da su bar irin ita dabi’arnan ta sa auduga a kunnuwansu da sunan suna tsaftace su, saboda a sanadiyar yin hakan suna iya fuskantar matsalolin da suka shafi lafiya.

  • An Fara Ginin Katafariyar Tashar Samar Da Lantarki Daga Hasken Rana Da Kafin Iska A Arewacin Kasar Sin
  • NIS Ta Bankado Sabbin Dabarun Da Masu Safarar Mutane Ke Amfani Da Su A Jihar Bayelsa

Anekpo yace hakiaka akwai illa sai dai yin hakan ya danganta ne da yawan karar sautin da mutum ke ji ne.Yin haka da yawa ka iya yi ma kunnuwan mutum illa.

Bugu da kari kuma ya yi karin haske akan wasu abubuwan da suke jawo matsalar data shafi lafiya ga kunnuwan mutane da kuma na wadanda basu kawo matsala.

Sai dai yace” Babu wata matsala idan ruwan sabulu ya shiga cikin kunnuwan mutum lokacin da yake yin wanka,domin koda ruwan ya shiga cikin kunnuwan mutum yana fita da kansa bayan wani dan lokaci.

LABARAI MASU NASABA

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Ya kara da cewar bai dace a rika goge kunnuwa ba domin kuwa sanin  kunne wani bangare ne na jikin mutum ne, don haka kokarin da za ayi na tsaftace su kansa, a kaiga shiga wata matsala, koda-yake, ba kowa ne ya san da hakan ba.

Yace mutum zai iya goge daga wajen kunnuwansa amma ba ciki ba saboda illar dake tare da yin haka.

Likitan ya kara da cewa ya dace daga haihuwa har  ya zuwa ranar da mutum zai koma ga mahaliccinsa kar ya goge cikin kunnywansa musamman ma da auduga.Saboda ana iya samun matsala a wasu lokuttan inda audugar na iya makalewa a cikin kunnuwan mutum ta samar masu da matsala.

Wani abu kuma daban Dokta Anekpo yace ruwan sanyi na iya cutar da mutum idan har bai saba da yin hakan ba wato shan shi.

Shan ruwan sanyi ga da bai saba ba na iya sa mutum ya kamu da cutar tari ko mura.

Ya kara da cewa babu illa amma a tabbatar da cewar shi ruwan bai da zafi sosai domin idan akwai aka sha zai iya kona baki.

Gashin hanci ai yana taimakawa ne wajen kare datti ko kuma kurar da mutum zai iya shaka, bai kamata a rika aske gashin dake cikin hanci ba amma ba laifi bane a rage tsawon gashin.

Bugu da kari ashe irin al’adarnan ta cire Tasono ma wata illa ce domin yawan cire tasonon  daga hanci ne ke sanadiyar kamuwa  da Habo.

Anekpo ya kara da cewar da akwai matukar illa amma ga wadanda suke fama da cututtukan da suka hada da huhu da zuciya baya ga haka takunkumin fuska ba shi da illa ga  lafiyar mutum.

Hayaki musamman daga abubuwan hawa yana cutar da lafiyar mutum domin a cikin hayakin akwai sinadarin ‘carbon monodide’ wanda ke cutar da zuciya da huhu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Majalisa Na Binciken Kwangilar Titin Naira Biliyan 1.46 Da Aka Yi Watsi Da Shi A Kaduna
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Yadda Dabarun Uba Sani Suka Mayar Da Tsoro Zuwa Kyakkyawar Fata A Jihar Kaduna

November 8, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!
Rahotonni

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
Mun Dakile Hari A Kano Da Ka Iya Zama Mafi Muni A Tarihin Nijeriya —Irabor
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Janar Irabor Ya Nemi A Sa Dokar Ta-baci A Wasu Sassan Nijeriya

October 17, 2025
Next Post
Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Na Ci Gaba Da Zama Muhimmin Ginshiki Ga Ci Gaban Nahiyar 

November 9, 2025
An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025

November 9, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa

November 9, 2025
CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032

November 9, 2025
Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

Kasar Sin Ta Yi Nasarar Harba Sabbin Taurarin Dan Adam Na Gwaji

November 9, 2025
Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15

November 9, 2025
Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

Mizanin Farashin Kayan Masarufi Na Kasar Sin Ya Karu Da 0.2% A Watan Oktoba

November 9, 2025
Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya

November 9, 2025
NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

NBA Ta Yi Allah Wadai Da Yadda Hukuncin Alƙalai Ke Karo Da Juna

November 9, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.