ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Likita Ya Yi Gargadi A Kan Tsaftace Kunnuwa Ta Hanyar Amfani Da Tsinke

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
Kunne

Chijioke Anekpo wani kwararen likitan kunne,hanci da makogwaro ne  wanda kuma daga Jihar Enugu  ce yake sashen Kudu maso gabashin Nijeriya  ya yi karin bayani ne kan illar da mutum wanda ke da dabi’arnan ta  goge kunnuwansa wanda akasarin  mutane suka saba yi da  sunan  ai suna tsaftace kunnuwansu  ne.

A hirar da aka yi da shi Anekpo ya yi kira ne da mutane da su bar irin ita dabi’arnan ta sa auduga a kunnuwansu da sunan suna tsaftace su, saboda a sanadiyar yin hakan suna iya fuskantar matsalolin da suka shafi lafiya.

  • An Fara Ginin Katafariyar Tashar Samar Da Lantarki Daga Hasken Rana Da Kafin Iska A Arewacin Kasar Sin
  • NIS Ta Bankado Sabbin Dabarun Da Masu Safarar Mutane Ke Amfani Da Su A Jihar Bayelsa

Anekpo yace hakiaka akwai illa sai dai yin hakan ya danganta ne da yawan karar sautin da mutum ke ji ne.Yin haka da yawa ka iya yi ma kunnuwan mutum illa.

ADVERTISEMENT

Bugu da kari kuma ya yi karin haske akan wasu abubuwan da suke jawo matsalar data shafi lafiya ga kunnuwan mutane da kuma na wadanda basu kawo matsala.

Sai dai yace” Babu wata matsala idan ruwan sabulu ya shiga cikin kunnuwan mutum lokacin da yake yin wanka,domin koda ruwan ya shiga cikin kunnuwan mutum yana fita da kansa bayan wani dan lokaci.

LABARAI MASU NASABA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

Ya kara da cewar bai dace a rika goge kunnuwa ba domin kuwa sanin  kunne wani bangare ne na jikin mutum ne, don haka kokarin da za ayi na tsaftace su kansa, a kaiga shiga wata matsala, koda-yake, ba kowa ne ya san da hakan ba.

Yace mutum zai iya goge daga wajen kunnuwansa amma ba ciki ba saboda illar dake tare da yin haka.

Likitan ya kara da cewa ya dace daga haihuwa har  ya zuwa ranar da mutum zai koma ga mahaliccinsa kar ya goge cikin kunnywansa musamman ma da auduga.Saboda ana iya samun matsala a wasu lokuttan inda audugar na iya makalewa a cikin kunnuwan mutum ta samar masu da matsala.

Wani abu kuma daban Dokta Anekpo yace ruwan sanyi na iya cutar da mutum idan har bai saba da yin hakan ba wato shan shi.

Shan ruwan sanyi ga da bai saba ba na iya sa mutum ya kamu da cutar tari ko mura.

Ya kara da cewa babu illa amma a tabbatar da cewar shi ruwan bai da zafi sosai domin idan akwai aka sha zai iya kona baki.

Gashin hanci ai yana taimakawa ne wajen kare datti ko kuma kurar da mutum zai iya shaka, bai kamata a rika aske gashin dake cikin hanci ba amma ba laifi bane a rage tsawon gashin.

Bugu da kari ashe irin al’adarnan ta cire Tasono ma wata illa ce domin yawan cire tasonon  daga hanci ne ke sanadiyar kamuwa  da Habo.

Anekpo ya kara da cewar da akwai matukar illa amma ga wadanda suke fama da cututtukan da suka hada da huhu da zuciya baya ga haka takunkumin fuska ba shi da illa ga  lafiyar mutum.

Hayaki musamman daga abubuwan hawa yana cutar da lafiyar mutum domin a cikin hayakin akwai sinadarin ‘carbon monodide’ wanda ke cutar da zuciya da huhu.

Kunne
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Tarihin Sarakunan Da Suka Yi Wa Turawan Mulkin Mallaka Turjiya A Nijeriya
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Kano Ta Yi Zarra Wajen Kashe Kuɗi Don Raya Ilimi A Yammacin Afirka
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Duk Da Faɗuwar Farashin Ɗanyen Mai Ƴan Nijeriya Na Fama Da Tsadar Man Fetur
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

MASU ALAKA

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya
Rahotonni

Na Yi Tsayin-daka Domin Cika Alƙawarin Ƙasata Nijeriya

July 14, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya
Rahotonni

Mun Ɗauki Nauyin Karatun Masu Digiri Ta Hanyar Sayar Da Ƙosai Da Ƙuli-ƙuli —Wasu Ƴan Kasuwa

July 11, 2026
Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Masana Sun Firgita Da Fitowar Sabon Bidiyon Bello Turji

June 26, 2026
Next Post
Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

Da Dumi-Dumi: Al-Nassr Ta Sayi Cristiano Ronaldo 

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

Tsohon Ɗan Takarar Gwamnan SDP A Gombe Ya Koma PDP, Ya Mara Wa Pantami Baya

July 15, 2026
Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

Zazzaɓin Lassa: Mutum 31 Sun Kamu Da Cutar A Jihohi 4, Waɗanda Suka Rasu Sun Kai 221

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

‘Yansanda Sun Kama Shugaban PFIPC, Adeyemi

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

‘Yansanda Sun Kama Wani Kan Zargin Yi Wa ‘Yan Bindiga Safarar Makamai A Kano

July 15, 2026
Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

Sakamakon Binciken Masana Na Kasar Da Ake Fitarwa Kyauta Yana Kara Jan Hankalin Duniya

July 14, 2026
Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

Cinikin Waje Ta Kasar Sin Na Bunkasa Cikin Sauri Da Kwanciyar Hankali A Rabin Farko Na Shekara Ta 2026

July 14, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.