• English
  • Business News
Friday, October 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mace-mace Sakamakon Ibtila’o’in Da Ke Faruwa A Arewa

by Bello Hamza and Sulaiman
1 year ago
mace-mace

A ‘yan shekarun nan an samu dinbin mace-mace a yankin arewacin Nijeriya da suka tayar da hankulan a’umma a bangarori da dama da suka hadd da mace-mace ta hanyar hatsarin kwalekwale, hadarin mota, da kuma uwa ubu mastalar tsaro inda ‘yan bindiga ke kashe a’lumma ba tare da wani shakka ba.

An samu hadurran kwalekwale a jihohin da suka hada da Sakwato, Kebbi, Zamfara, Taraba, Adamawa da jihar Neja, hadurran sun yi sadaiyyar mutuwar mutane da dama.

  • Fadar Shugaban Kasa Ta Tabbatar Za A Yi Sauye-sauye A Gwamnatin Tinubu 
  • Ofishin Jakadancin Saudiyya Ya Yi Bikin Cikar Daularsu Shekaru 94 Tare Da Karfafa Alaka Da Nijeriya

Haka kuma rayuka na salwanta a yankin arewa ta sanadiyyar hadurra motoci a kan hanyoyuinmu. Ko a makon da ya gabata an yi wani mummunan hadari a kan hanyar Agaye ta Jihar Neja inda mutum fiye da 30 suka riga mu gidan gaskiya.

A kikiddigar hukumar FRSC ya nuna irin yawan mutanen da ke mutuwa a kan hanyoyinmu saboda rashin kyawun hanyoyin da kuma rashin bin ka’idojin hanya da kuma ganganci daga direbobinmu.

Wani bangare da ke yin sanadiyyar mutuwar mutane a Nijeriya musamman arewacin kasar ya hada da ambaliyar ruwa inda bincike ya nuna cewa, daga watan Yuli zuwa watan Oktoba na shekarar 2012 an rasa rayuka da dama lokacin da kogin Nija da Bnuwai suka cika suka batse inda nan take a ka bayar da rahoton mutune mutum 500 da suka rasa rayuwarsu. A wannan lokacin garuruwa da dama sun samu ibtila’in ambaliyar in jihohi kamar su Adamawa, Taraba, Filato da jihar Benuwai suka sami nasu rabon na asarar rayuka da dukiyoyi a sakamakon ambaliyar ruwan da aka samu. Bayan lafawar ibtila’in an kididda cewa mutum fiye 363 suka rasu, yayin da mutum sama da 2,100,000 suka rasa gidajensu sakamakon ambaliyar ruwa a jihohin gaba daya.

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

Haka kuma a karshen watan Yuli na shekarar 2012, akalla mutum 39 suka mutu a jihar Filato sakamakon ambaliyar da aka samu a jihar.

Haka kuma a tsakiyar watan Agusta, a kididdar da hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta bayar ya nuna cewa, akalla mutum 333 suka mutu a jihar Filato.

Duk dai sakamakon ambaliyar ruwa, sakamakon sakin ruwa daga dam din Lagdo da ke Cameroon mutane da dama sun rasa rayukansu musamman a Jihar Benuwai.

Haka kuma an bayar da rahon mutuwar akalla mutum 300 a shekarar 2022 a lokacin da aka samu ambaliya a jihar Benuwa da Kogi, yayin da kuma kimanin mutum 100,000 ne suka rasa gidajensu.
Mace-macen da suka fi dimauta ‘yan Najeriya a 2023,Kamar kowacce shekara, mutuwa ba ta bar ‘yan Nijeriya sun zauna kawai ba a 2023, ba tare da ta raba su da wasu shahararrun mutane ba.

A kiddigar da hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta fitar ya nuna cewa akalla mutane 1,048,312 ambaliyar Ruwa ya shafa a fadin Nijeriya daga watan Afrilu zuwa watan Satumba na shekarar 2024.

Haka kuma an rasa rayuka da dama ta sanadiyya ayyukan ‘yan ta’adda a sassan yankin arewacin Nijeriya, ‘yan ta’adda irinsu Bello Turji suna cin karensu babu babbaka, inda kididdiga ya nuna mutane da dama suka raya rayukansu an kuma raba al’umma da dama daga muhallansu. Wadanda suka bar gidajen su saboda ayyukan ta’addanci suna can suna rabe-rabe a matsayin ‘yan gudun hijira a makarantu da wasu wurare.

Haka kuma mutane da dama sun raya rayukansu a sanadiyyar bam da sojojin nijeriya suka sakarwa masu mauludi a wauyen tudun Biri a jiharb Kaduna. Sojoji sun bayyana cewa sun sake bam din ne a bisa kuskure.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP
Manyan Labarai

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

October 31, 2025
Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta
Manyan Labarai

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

October 31, 2025
Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?
Manyan Labarai

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

October 31, 2025
Next Post
Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

LABARAI MASU NASABA

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

October 31, 2025
Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

October 31, 2025
Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi?

October 31, 2025
An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo

October 30, 2025
An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

An Yi Wa Yara Sama Da Miliyan Biyu Allurar Rigakafin Mashaƙo Da Sankarau A Zamfara

October 30, 2025
Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

Sin Ta Fitar Da Jerin Sakamakon Tattaunawar Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Tawagar Kasar Da Ta Amurka Suka Cimma 

October 30, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutum Ɗaya, Sun Kama Mace Da Zargin Garkuwa Da Mutane A Dajin Kwara 

October 30, 2025
Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

Babban Daraktan Sakatariyar APEC: Sin Tana Ba Da Gudummawar Ba Da Jagoranci A APEC

October 30, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya

October 30, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.