• English
  • Business News
Sunday, August 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mace-mace Sakamakon Ibtila’o’in Da Ke Faruwa A Arewa

by Bello Hamza and Sulaiman
11 months ago
in Labarai
0
mace-mace
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ‘yan shekarun nan an samu dinbin mace-mace a yankin arewacin Nijeriya da suka tayar da hankulan a’umma a bangarori da dama da suka hadd da mace-mace ta hanyar hatsarin kwalekwale, hadarin mota, da kuma uwa ubu mastalar tsaro inda ‘yan bindiga ke kashe a’lumma ba tare da wani shakka ba.

An samu hadurran kwalekwale a jihohin da suka hada da Sakwato, Kebbi, Zamfara, Taraba, Adamawa da jihar Neja, hadurran sun yi sadaiyyar mutuwar mutane da dama.

  • Fadar Shugaban Kasa Ta Tabbatar Za A Yi Sauye-sauye A Gwamnatin Tinubu 
  • Ofishin Jakadancin Saudiyya Ya Yi Bikin Cikar Daularsu Shekaru 94 Tare Da Karfafa Alaka Da Nijeriya

Haka kuma rayuka na salwanta a yankin arewa ta sanadiyyar hadurra motoci a kan hanyoyuinmu. Ko a makon da ya gabata an yi wani mummunan hadari a kan hanyar Agaye ta Jihar Neja inda mutum fiye da 30 suka riga mu gidan gaskiya.

A kikiddigar hukumar FRSC ya nuna irin yawan mutanen da ke mutuwa a kan hanyoyinmu saboda rashin kyawun hanyoyin da kuma rashin bin ka’idojin hanya da kuma ganganci daga direbobinmu.

Wani bangare da ke yin sanadiyyar mutuwar mutane a Nijeriya musamman arewacin kasar ya hada da ambaliyar ruwa inda bincike ya nuna cewa, daga watan Yuli zuwa watan Oktoba na shekarar 2012 an rasa rayuka da dama lokacin da kogin Nija da Bnuwai suka cika suka batse inda nan take a ka bayar da rahoton mutune mutum 500 da suka rasa rayuwarsu. A wannan lokacin garuruwa da dama sun samu ibtila’in ambaliyar in jihohi kamar su Adamawa, Taraba, Filato da jihar Benuwai suka sami nasu rabon na asarar rayuka da dukiyoyi a sakamakon ambaliyar ruwan da aka samu. Bayan lafawar ibtila’in an kididda cewa mutum fiye 363 suka rasu, yayin da mutum sama da 2,100,000 suka rasa gidajensu sakamakon ambaliyar ruwa a jihohin gaba daya.

Labarai Masu Nasaba

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

Haka kuma a karshen watan Yuli na shekarar 2012, akalla mutum 39 suka mutu a jihar Filato sakamakon ambaliyar da aka samu a jihar.

Haka kuma a tsakiyar watan Agusta, a kididdar da hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta bayar ya nuna cewa, akalla mutum 333 suka mutu a jihar Filato.

Duk dai sakamakon ambaliyar ruwa, sakamakon sakin ruwa daga dam din Lagdo da ke Cameroon mutane da dama sun rasa rayukansu musamman a Jihar Benuwai.

Haka kuma an bayar da rahon mutuwar akalla mutum 300 a shekarar 2022 a lokacin da aka samu ambaliya a jihar Benuwa da Kogi, yayin da kuma kimanin mutum 100,000 ne suka rasa gidajensu.
Mace-macen da suka fi dimauta ‘yan Najeriya a 2023,Kamar kowacce shekara, mutuwa ba ta bar ‘yan Nijeriya sun zauna kawai ba a 2023, ba tare da ta raba su da wasu shahararrun mutane ba.

A kiddigar da hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta fitar ya nuna cewa akalla mutane 1,048,312 ambaliyar Ruwa ya shafa a fadin Nijeriya daga watan Afrilu zuwa watan Satumba na shekarar 2024.

Haka kuma an rasa rayuka da dama ta sanadiyya ayyukan ‘yan ta’adda a sassan yankin arewacin Nijeriya, ‘yan ta’adda irinsu Bello Turji suna cin karensu babu babbaka, inda kididdiga ya nuna mutane da dama suka raya rayukansu an kuma raba al’umma da dama daga muhallansu. Wadanda suka bar gidajen su saboda ayyukan ta’addanci suna can suna rabe-rabe a matsayin ‘yan gudun hijira a makarantu da wasu wurare.

Haka kuma mutane da dama sun raya rayukansu a sanadiyyar bam da sojojin nijeriya suka sakarwa masu mauludi a wauyen tudun Biri a jiharb Kaduna. Sojoji sun bayyana cewa sun sake bam din ne a bisa kuskure.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Bayan Tsarewar Shekaru 6, Sojoji Sun Kori Seaman Abbas Daga Aiki

Next Post

Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Related

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP
Manyan Labarai

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

3 hours ago
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru
Manyan Labarai

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

14 hours ago
Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu
Ilimi

Yajin Aiki: Kungiyar ASUP Ta Ba Gwamntin Tarayya Wa’adin Kwana 21 Ta Biya Masu Bukatu

20 hours ago
Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?
Labarai

Shirin Ahmed Isa Na Brekete Family: Maslaha Ko Matsala?

21 hours ago
Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

22 hours ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

23 hours ago
Next Post
Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

LABARAI MASU NASABA

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

Wike Bai Isa Ya Hana Mu Babban Taron Jam’iyyarmu Ba – Gwamnonin PDP

August 24, 2025
Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

Trump Ya Ce Zai Yi Duk Mai Yiwuwa Don Ganawa Da Putin Da Zelensky Lokaci Guda

August 24, 2025
Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

Fabio Na Brazil Ya Kafa Sabon Tarihi A Kwallon Kafa

August 24, 2025
Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

Babban Burina A Harkar Fim Shi Ne Ganin Habakar Harshe Da Al’adun Hausa—Murtala Abdullah

August 24, 2025
NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

NAF Ta Kashe ’Yan Ta’adda 35 A Iyakar Nijeriya Da Kamaru

August 23, 2025
Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

Amfani Da Rashin Amfanin Auren Jari

August 23, 2025
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Taken “Sautin Zaman Lafiya” A Hadaddiyar Daular Larabawa Da Koriya Ta Kudu

August 23, 2025
Yadda Ake Alale

Yadda Ake Alale

August 23, 2025
Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

Babban Sakataren SCO: Sin Na Taka Rawar Gani A Matsayin Kasar Da Ke Shugabancin SCO

August 23, 2025
Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

Matsalar Al’ada Da Ciwon Mara Ga Mata

August 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.