ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mace-mace Sakamakon Ibtila’o’in Da Ke Faruwa A Arewa

by Bello Hamza and Sulaiman
2 years ago
mace-mace

A ‘yan shekarun nan an samu dinbin mace-mace a yankin arewacin Nijeriya da suka tayar da hankulan a’umma a bangarori da dama da suka hadd da mace-mace ta hanyar hatsarin kwalekwale, hadarin mota, da kuma uwa ubu mastalar tsaro inda ‘yan bindiga ke kashe a’lumma ba tare da wani shakka ba.

An samu hadurran kwalekwale a jihohin da suka hada da Sakwato, Kebbi, Zamfara, Taraba, Adamawa da jihar Neja, hadurran sun yi sadaiyyar mutuwar mutane da dama.

  • Fadar Shugaban Kasa Ta Tabbatar Za A Yi Sauye-sauye A Gwamnatin Tinubu 
  • Ofishin Jakadancin Saudiyya Ya Yi Bikin Cikar Daularsu Shekaru 94 Tare Da Karfafa Alaka Da Nijeriya

Haka kuma rayuka na salwanta a yankin arewa ta sanadiyyar hadurra motoci a kan hanyoyuinmu. Ko a makon da ya gabata an yi wani mummunan hadari a kan hanyar Agaye ta Jihar Neja inda mutum fiye da 30 suka riga mu gidan gaskiya.

ADVERTISEMENT

A kikiddigar hukumar FRSC ya nuna irin yawan mutanen da ke mutuwa a kan hanyoyinmu saboda rashin kyawun hanyoyin da kuma rashin bin ka’idojin hanya da kuma ganganci daga direbobinmu.

Wani bangare da ke yin sanadiyyar mutuwar mutane a Nijeriya musamman arewacin kasar ya hada da ambaliyar ruwa inda bincike ya nuna cewa, daga watan Yuli zuwa watan Oktoba na shekarar 2012 an rasa rayuka da dama lokacin da kogin Nija da Bnuwai suka cika suka batse inda nan take a ka bayar da rahoton mutune mutum 500 da suka rasa rayuwarsu. A wannan lokacin garuruwa da dama sun samu ibtila’in ambaliyar in jihohi kamar su Adamawa, Taraba, Filato da jihar Benuwai suka sami nasu rabon na asarar rayuka da dukiyoyi a sakamakon ambaliyar ruwan da aka samu. Bayan lafawar ibtila’in an kididda cewa mutum fiye 363 suka rasu, yayin da mutum sama da 2,100,000 suka rasa gidajensu sakamakon ambaliyar ruwa a jihohin gaba daya.

LABARAI MASU NASABA

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Haka kuma a karshen watan Yuli na shekarar 2012, akalla mutum 39 suka mutu a jihar Filato sakamakon ambaliyar da aka samu a jihar.

Haka kuma a tsakiyar watan Agusta, a kididdar da hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta bayar ya nuna cewa, akalla mutum 333 suka mutu a jihar Filato.

Duk dai sakamakon ambaliyar ruwa, sakamakon sakin ruwa daga dam din Lagdo da ke Cameroon mutane da dama sun rasa rayukansu musamman a Jihar Benuwai.

Haka kuma an bayar da rahon mutuwar akalla mutum 300 a shekarar 2022 a lokacin da aka samu ambaliya a jihar Benuwa da Kogi, yayin da kuma kimanin mutum 100,000 ne suka rasa gidajensu.
Mace-macen da suka fi dimauta ‘yan Najeriya a 2023,Kamar kowacce shekara, mutuwa ba ta bar ‘yan Nijeriya sun zauna kawai ba a 2023, ba tare da ta raba su da wasu shahararrun mutane ba.

A kiddigar da hukumar bayar da agajin gaggawa NEMA ta fitar ya nuna cewa akalla mutane 1,048,312 ambaliyar Ruwa ya shafa a fadin Nijeriya daga watan Afrilu zuwa watan Satumba na shekarar 2024.

Haka kuma an rasa rayuka da dama ta sanadiyya ayyukan ‘yan ta’adda a sassan yankin arewacin Nijeriya, ‘yan ta’adda irinsu Bello Turji suna cin karensu babu babbaka, inda kididdiga ya nuna mutane da dama suka raya rayukansu an kuma raba al’umma da dama daga muhallansu. Wadanda suka bar gidajen su saboda ayyukan ta’addanci suna can suna rabe-rabe a matsayin ‘yan gudun hijira a makarantu da wasu wurare.

Haka kuma mutane da dama sun raya rayukansu a sanadiyyar bam da sojojin nijeriya suka sakarwa masu mauludi a wauyen tudun Biri a jiharb Kaduna. Sojoji sun bayyana cewa sun sake bam din ne a bisa kuskure.

Arewa
Bello Hamza
+ posts Bio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Jihar Kano Za Ta Amfana Matuka Da Gidauniyar Aliko Dangote – Masu Ruwa Da Tsaki
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    An Nuna Damuwa Kan Sake Kamun Da DSS Ta Yi Wa Boɗejo Bayan Samun Belin EFCC
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Dole Al’ummar Arewa Su Rungumi Hanyoyin Kasuwanci Na Zamani —Alfa Musa
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Ba Mu Taba Biyan Kudin Fansa Ba Kuma Ba Za Mu Biya Ba – Kwamishinan Katsina
Arewa
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi
  • Sulaiman
    Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara
  • Sulaiman
    Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5
  • Sulaiman
    Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

MASU ALAKA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja
Labarai

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Next Post
Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

Rodri Ba Zai Sake Buga Kwallo A Wannan Kakar Ba Sakamakon Rauni

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.