• English
  • Business News
Wednesday, July 30, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Madarar Waken Soya

by Bilkisu Tijjani
10 months ago
in Labarai
0
Madarar Waken Soya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Assalamu alaikum masu karatu, barkanmu da sake haduwa da ku a wannan makon a cikin shirin namu mai farin jini fa albarka na Girki Adon Mata.

A yau Shafin namu zai koya muku yadda ake madarar waken soya wato (Soya Beans Milk).

  • Ko Kin San… Sirrikan Nuna Soyayya Ga Miji?
  • Soyayyar Kananan Yara: A Ina Gizo Yake Sakar?

Abubuwan da Uwargida za ta tanada:

Waken soya, kanwa, madara fauda, filaibo, beby mid, sodium, ruwa:

Da farko za ku jika waken soyar ya jiku sosai saboda gafinsa ya fita sannan ya yi haske sosai, sai ki wanke shi ki cire tsakuwar dake ciki wato ki rege shi, sai ki samu kanwa ungurno ki sanya a ciki ‘yar daidai gwargwadon yadda za ki yi.

Labarai Masu Nasaba

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

Misali idan na mudu daya ne sai ki sa kanwar goma ta ishe ki, sai ki kai nika ani ka tare da kanwar sai ki dora ruwa a wuta in ya tafasa, sai ki juye kullin a cikin ruwan zafin, sai ki jujjuya shi ya hade jikinsa, ki rufe shi amma fa ki zauna a wurin saboda bori da yake yi don kar ya zube.

Idan ya tafasa sau biyu ko uku, sai ki sauke shi ki jujjuya shi ya sha iska kadan, sannan ki samu abin tata ki tace shi ki kai shi waje mai dan dumi ki rufe shi ya samu kamar awa bakwai zuwa takwas za ki ga ya yi kauri so, kuma kar ki cika masa ruwa a wurin tatar.

Sai ki sami mabirgi ki birge shi sosai ya yi sumut za ki ganshi ya yi kamar kindirmo, sannan ki zuba milk powder filaibo, baby mid, sodium amma kadan za ki sa sodium din ki sa duk kayan hadin da na ambata miki sai kii juya su, sannan idan kina so za ki iya sa kwakwa sai ki gurza ta ki zuba tana kara masa dadi.

Wani hadin:

Idan kika kai nika aka nika miki, sai ki fara tace shi kafin ki dora a wuta amma kar ki sa masa ruwa da yawa, bayan kin tace sai ki dora shi a wuta shima ki zauna a wajen saboda kar ya yi bori ya zuba, idan ya tafasa sai ki bude shi ki barshi ya yi ta tafasa har sai ya dahu, idan ya dahu yana cire gafin waken, sai ki sauke shi ki bar shi ya sha iska daga nan ki kawo wadancan kayan hadin da muku ambata na farko ki zuba.

Shima idan kina so za ki iya sa masa gurzazziyar kwakwar tana kara masa dadi.

Asha dadi lafiya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: milkSoya beansSoya milk
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yunƙurin Kafa Ƙasar Yarbawa: Igboho Ya Miƙa Koke Ga Firaministan Birtaniya

Next Post

Bayan Sati Biyu Da Haihuwa…

Related

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana
Manyan Labarai

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

2 hours ago
’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi
Labarai

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

3 hours ago
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

4 hours ago
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu
Labarai

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

4 hours ago
Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki
Labarai

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

5 hours ago
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

6 hours ago
Next Post
Bayan Sati Biyu Da Haihuwa…

Bayan Sati Biyu Da Haihuwa...

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

Majalisar Dattawa Ta Yi Allah-wadai Da Zanga-zangar Ƙin Jinin ’Yan Nijeriya A Ghana

July 30, 2025
’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

’Yansanda Sun Gano Gawar Ɗan Jaridar Da Aka Kashe A Jihar Kogi

July 30, 2025
Za A Sake Gurfanar Da Faston Da Ake Zargi Da Sa Mabiyansa Azumin Mutuwa

’Yansanda Sun Ceto Mutane 28 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Katsina

July 30, 2025
Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

Shugaban Hukumar Zaɓe Ta Bauchi, Ahmad Makama, Ya Rasu

July 30, 2025
Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

Gwamnan Kaduna Ya Sauke Kwamishinan YaÉ—a Labarai, Ya Maye Gurbinsa Da Maiyaki

July 30, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Jihar Neja

July 30, 2025
Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

Zaɓen 2027: Arewa Za Ta Sake Mara Wa Tinubu Baya — Gwamna Inuwa

July 30, 2025
Tinubu Ya Nada Ribadu Da Wasu A Matsayin Masu Ba Shi Shawara

Ku Daina Kashe Mutane Ko Ku MiÆ™a Wuya – Ribadu Ya GargaÉ—i ‘Yan Bindiga

July 30, 2025
Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

Sin Da Benin Da Thailand Za Su Aiwatar Da Matakan Saukaka Tantance Kaya Na Kwastam

July 29, 2025
Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.