Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Mahara Sun Kashe Mutum 13 Da Garkuwa Da Hakimi Da Matarsa A Zamfara

by
3 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

A yanzu haka mahara na ci gaban da kashe mutane a Zamfara, musamman yankin karamar hukumar Anka. Domin kuwa ko a jiya sun yi wa kauyen Kawaye dirara mikiya, inda suka yi ta harbin kan mai uwa da wabi. Sun kashe mutum goma sha uku, kuma su kai awon gaba da hakimin Bagega da matarsa.
Wadannan mahara sun dade suna cin-karensu ba babaka, a fadin jihar ta Zamfara duk kuwa da karin sojojin kasa da na sama da kuma shawagin giragen sama, amma bai hana su ci gaba da kashe mutane ne da garkuwa da su ba.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ASP Shehu Muhammad ya tabbatar da cewa ‘mutum goma sha daya ne suka mutu, kuma yanzu haka rundunar na iyaka kokarinta na dawo da tsaro a garin kuma ta tura karin jam’anta don kara karfafa tsaro.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Jama’ ar Nasarawa Sun Roki Buhari Ya Kara Tsaro Da Samar Da Aikin Yi

Next Post

Idan Ba A Soke Zaben Zamfara Ba Zai Kawo Rigima –Jam’iyyun Adawa

Labarai Masu Nasaba

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
4 hours ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
4 hours ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Kilisa

Barazanar Da Kilisar Matasa Ke Ci Gaba Da Yi A Kano

by Abdullahi Muh'd Sheka
3 weeks ago
0

...

Next Post

Idan Ba A Soke Zaben Zamfara Ba Zai Kawo Rigima –Jam’iyyun Adawa

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: