Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Majalisar Jigawa Ta Dakatar Da Shirin Ɗaukar Malaman Makaranta 1,000

by Tayo Adelaja
October 27, 2017
in LABARAI, NAZARI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Munkaila T. Abdullah, Dutse

Majalisar dokokin jihar Jigawa ta dakatar da ɗaukar sabbin malaman makaranta dubu ɗaya wadda hukumar bada ilimin bai ɗaya ta jiha (SUBEB) ta kammala.

Majalisar ta ɗauki wannan mataki ne a yayin zamanta wadda ta gabatar a ranar talatar makon da ya gabata a birnin na Dutse.

Wannan mataki ya biyo bayan ƙudurin ‎da ɗan majalisar jihar mai wakiltar mazaɓar Kazaure Alhaji Bala Hamza Gada ya gabatar gaban majalisar kuma ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Bulangu Alhaji Muhammad Abdullahi Bulangu ya marawa baya a ya yin zaman.

Haka kuma ta umarci Hukumar ta dakatar da duk wani lamari da ya shafi ɗaukar malaman, har sai Kwamatin ta ya kammala binciken sa tareda gabatar da sakamakon binciken gaban majalisar.

Waɗannan ‘yan majalisu biyu sun bayyana cewa wannan ƙuduri nasu da suka gabatar gaban majalisar, ya biyo bayan samun korafe korafe daga kananan hukumomi da dama akan yadda daukar malaman makarantar.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Ɗalibai Masu Neman Ilimi Da Gaske, Basu Satar Amsa –Annur

Next Post

Za Mu Ci Gaba Da Fafutukar Neman Haƙƙoƙin Mu –’Yan Fanshon ABU

RelatedPosts

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

Alkalin Kotun Koli, Ngwuta, Ya Rasu A Abuja

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Mai Shari’a Sylvester Ngwuta, alkalin kotun koli...

Tinubu Ya Bukaci Matasa Su Nisanci Bangar Siyasa

by Muhammad
24 hours ago
0

Daga Bello Hamza, Jagoran jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya...

E Call

Shirin Kula Da Zirga-zirgar Manyan Motoci Na ‘E-Call’ Zai Kawo Karshen Cunkoso A Tashar Jiragen Ruwan Nijeriya -Hadiza Bala Usman

by Muhammad
24 hours ago
0

By Bello Hamza, An tabbatar wa masu hulda da tashoshin...

Next Post

Za Mu Ci Gaba Da Fafutukar Neman Haƙƙoƙin Mu –’Yan Fanshon ABU

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version