Mahdi M Muhammad">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home JAKAR MAGORI

Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene

by Mahdi M Muhammad
January 14, 2021
in JAKAR MAGORI
1 min read
Malami Ya Yi Kasadar Ransa Wajen Ceton Yaro A Saman Bene
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Wani malami a wata makaranta a garin Huai’an da ke lardin Jiangsu na gabashin kasar Sin, ya samu karbuwa sosai a yanar gizo bayan wani bidiyo da aka yada shi yana sanya rayuwarsa cikin hadari don ceton wani yaro da ya yi kokarin fadowa daga saman bene a hawa na shida.

Yaron dan shekara 12 daga Huai’an an bar shi shi kadai a cikin gidan kuma ya tafi baranda don shigo da wasu mayafai, lokacin da ya zame ya fadi babu abin da ya rike shi sai wani stumman tufafi daga rataye a wajen benen.

samndaads

Ba da dadewa ba wani makwabcin kasa, wanda ake kira Hou ya lura da shi, wanda nan da nan ya gudu zuwa daidai wannan wuri a saman inda yake. Hou ya kama karfen jikin taga da hannu daya, ya rataye jikinsa ta tagar don ya rike yaron na kusan mintuna 20 har sai da ‘yan kwana-kwana suka zo.

Daga baya Hou ya fada wa kafofin yada labarai cewa shi malami ne a makarantar koyon harsunan waje. Ya ce, “Hannaye na duka sun sage gaba daya bayan na rike yaron na tsawon lokaci da hannu daya, amma da yake na san cewa rai nake rike da shi a hanuna, ban yi tunanin sakewa ba.”

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Sanda Sun Ceci Wanda Ke Yunkurin Kashe Kansa

Next Post

’Yan Sanda Sun Cafke Masu Rawar Alfasha, Fashi Da ’Yan Sara-Suka 22 A Bauchi

RelatedPosts

Huhunta

Kashin Kaza Ya Makale A Huhunta Shekara 14

by Mahdi M Muhammad
22 hours ago
0

Wata mata ‘yar Kasar Sin mai shekara 22 da haihuwa...

Budurwarsa

Ya Kona Budurwarsa Saboda Ta Yanke Alakarsu

by Mahdi M Muhammad
22 hours ago
0

Wata yarinya tana cikin halin ha'ula'i na rayuwarta bayan da...

Mari

Ya Kwashe Amaryarsa Da Mari A Taron Bikinsu

by Mahdi M Muhammad
22 hours ago
0

Wani ango ya mari matar sa a gaban bakin da...

Next Post
Ya Ce, Muna Fata Ya Zama Shugaban Dindindin Daga 2023

’Yan Sanda Sun Cafke Masu Rawar Alfasha, Fashi Da ’Yan Sara-Suka 22 A Bauchi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version