• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Man Fetur Da Ake Shigowa Ya Ragu Da Kashi 35 – CBN

by Bello Hamza and Sulaiman
6 months ago
in Tattalin Arziki
0
dala
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rahoton zango na biyu shekarar 2024 kan tattalin arziki da Babban Bankin Nijeriya CBN ya fitar ya nuna cewa, Man da ake shigowa da shi cikin kasar, ya ragu da kashi 35, wanda kuma ya kai yawan dala biliyan 2.79, daga dala biliyan 4.31 a zango baya.

 

Wannan raguwar ta kara bunkasa fannin mai da iskar Gas na kasar, duk da ci gaba da garanbawul da ake yi a kan bangaren tattalin arzikin kasar, biyo bayan cire tallafin mai da gwamnatin shugaba Bola Tinubu ta yi.

  • Rashin Wutar Lantarki A Arewa Zai Dauki Tsawon Lokacin Kafin Ya Gyaru – Rahoto
  • Katsewar Lantarki: Masu Masana’antu Sun Kashe Naira Biliyan 238.3 Wajen Samun Wuta

Kazalika, rahoton ya yi nuni da cewa, kayan da ake shigowa da su cikin kasar, sun ragu da kashi 20.59 wanda kudinsu ya kai dala biliyan 8.64 daga dala biliyan 10.88, da aka samu a zango na daya, a 2024.

 

Labarai Masu Nasaba

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

Bisa fashin bakin da aka yi, ya nuna cewa, raguwar ta shigo da man, ya ragu zuwa dala biliyan 2.79 daga dala biliyan 4.31 a zango na gaba.

 

Bugu da kari, a fannanin da bai shafi mai ba kuwa, an samu raguwar dala bliyan 5.85 daga dala biliyan 6.57, a zango na gaba.

 

A kan fashin bakin jimlar kayan da aka shigo da su cikin kasar, ta nuna cewa, an samu raguwr kashi 67.72.

 

Rahoton ya ci gaba da cewa, dagewar da aka yi wajen hako danyen mai a kasar, ya ragu da kashi 4.51 zuwa Gangunan danyen mai miliyan 1.27, ya ragu a zango na biyu na 2024 da ake hakowa a kullum.

 

Sai dai, rahoton ya sanar da cewa, yawan samun satar danyane mai da lalata bututun mai da wasu bata gari ke yi a yankin Niger Delta, an ci gaba da zamowa kalubaale, wajen samar da man a kasar.

 

Wannan dai, na faruwa ne, saboda yawan satar danyen mai da kuma lalata butun mai, wanda hakan ya janyo aka samu raguwar man samfarin Forcados, Bonny, Kua-Iboe, Escrabos da Brass streams.

 

Duk wannan koma bayar da aka samu farashin na dayen mai ya dan ragu, a kasuwar duniya.

 

Sai dai, danyen main a Nijeriya samfarin Bonny Light, farashin Gangarsa ya karu zuwa dala 86.97 akan kowacce Ganga daya a zango na biyu na 2024, wanda ya hakan ya samar da dan sauki, ga kudaden da ake kashewa wajen shigo da man

 

Fitar da danyen man da iskar Ga da sun kai kashi 87.38 wanda hakan ya nun jimlar kara samun kudaden shiga a cikin wannan zangon, hakan ya kuma samar da sauki na raguwar dala biliyan 12.18 daga dala biliyan 12.42 zangon farko na 2024.

 

Tun da farko, Jaridar PUNCH ta ruwaito rahton na CBN da ya fitar, an samu jimlar raguwar dala biliyan 2.97, a fannin mai da ake shigo da shi da kuma sauran wasu kaya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nasarar Trump Na Iya Shafar Hauhawar Farashi A Nijeriya – Rahoto

Next Post

Juventus Ta Soke Kwantiragin Pogba

Related

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Hukumar NPA Ta Ce Za A Kammala Aikin NSWP A Zango Na Daya A 2026

2 weeks ago
Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar
Tattalin Arziki

Shugaban NPA Dantsoho Ya Bayyana Aniyar Inganta Ayyukan Hukumar A Wannan Shekarar

2 weeks ago
Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ke Ci Gaba Da Rike Kambun Kasa Na Mafi Yawan Samar Da Danyen Mai A Afirka — OPEC

3 weeks ago
Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA
Tattalin Arziki

Yadda Cazar Kudade Da Yawa Ke Haifar Da Raguwar Fitar Da Kaya A Tashoshin Jiragen Ruwa – NPA

3 weeks ago
NPA Ta Tara Kudin Shiga Naira Biliyan 758.2 A 2024
Tattalin Arziki

Dantsoho Ya Bukaci ‘Yan Kasuwa Su Yi Amafani Da Damar Fitar Da Kaya Zuwa Ketare

4 weeks ago
Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97
Tattalin Arziki

Bankin Zenith Ya Samu Ribar Naira Tiriliyan 3.97

4 weeks ago
Next Post
CBN

Juventus Ta Soke Kwantiragin Pogba

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.