Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Sin Mao Ning ta sanar a yau cewa, bisa gayyatar da gwamnatin kasar Liberia ta yi, manzon musamman na shugaban kasar Sin Xi Jinping kuma mataimakin shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta jama’ar kasar Sin Ba Te’er zai halarci bikin rantsa da shugaban kasar Liberia Joseph Nyumah Boakai da za a yi a ranar 22 ga wannan wata a birnin Monrovia, fadar mulkin Liberia. (Zainab Zhang)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp