Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Masu Hannu Da Shuni Su Taimaka wa Mabukata —Hajiya Maimuna

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga A. A Masagala, Benin

Hajiya Maimuna Abubakar ta nemi daukacin masu hannu da shuni a cikin Nijeriya da su taimaka wa mabukata a cikin irin arzikin da Allah (SWT) ya hore mu su  don a samu rage kaifin matsalolin rayuwa, wadanda da dama ‘yan Nijeriya su ke fuskanta.

samndaads

‘Yar kasuwar Hajiya Maimuna, ta bayyana haka cikin wata hira da Leadarship A Yau a garin Auchi ta Jihar Edo, karshen makon nan,  inda ta ce, muna da mawadata da suke da karfin karziki na ciyar da mabukata a kasarnan ba sai tare da hannun gwamnatin kasa ba, amma sai ya kasance rashin imani ya hana masu dukiyar su taimaka.

Saboda haka, “kiran da zan yi mu su ita ce su nemi yardar Allah da irin wannan wadatar da Ubangiji ya yi mu su ta hanyar taimakawa marasa galihu da marayu da  nakasassu da musakai da sauran mabukata domin ta wannan taimakawar sai a samu zaman lafiya da mutuntawa tsakaninsu da wadanda suke matalauta.’’

SendShareTweetShare
Previous Post

An Kama Wani Da Ke Yin Ba-haya A Masallaci A Benin

Next Post

Hukumar EFCC A Kaduna Ta Gurfanar Da Wani Matashi Bisa Zargin Damfara

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Hukumar EFCC A Kaduna Ta Gurfanar Da Wani Matashi Bisa Zargin Damfara

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version