Mustpha Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Masu Koyar Da Littafin Allah Na Bukatar Tallafawar Gwamnatin Buhari – Kwamred Mai-Sallah

by Mustpha Ibrahim
January 6, 2021
in LABARAI
2 min read
Kwamred Mai-Sallah
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Malamai masu koyar da littafin Allah mai Girma wanda komai na duniya da lahira ya na cikinsa ne kuma shi ne Littafi kwaya daya tak Tilo wanda shi ne littafi mafi girma ga daukacin musulmin duniya ke alfahari da shi wato Alkurani mai girma.

Malamai masu koyar da wannan litafi da dalibansu wanda suka sadaukar da rayowarsu wajen koyar da shi ga dalibansu nasu na bukatar tallafin Gwamnatin Tarayya, kamar yadda aka tallafawa malaman makarantun buko masu zaman kansu da Gwamnatin shugaban kasa muhammadu Buhari ta yi sakamakon kulle makarantu da akayi na wasu watanni, saboda yaki da cutar Korona da ta mamayi duniya a shekarar 2020.

samndaads

Wadannan bayanai sun futo ne daga bakin kwamred Murtalla Bala Mai sallah, wanda Shugaba ne a kungiyar Inuwar Yayan Malam ta Gwagwarmayar Neman ‘yanci da walwalar malamai da al`majirai masu karanta latafin Allah a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai a birnin kano.

Ya ce, bisa ga la’akari da kundin tsarin mulki na cewa duk dan kasa yana da ‘yancin ya rayu yadda kowane dan kasa ke rayuwa da kuma kulawa da shi kamar yadda ake kulawa da sauran ‘yan kasa, to suma malaman masu karantar da littafin Allah wanda akafi sani da masu koyar da karatin Allo, suma suna yana da kyau Gwamnatin Buhari da Gwamnatocin jihuhi su taimaka masu kamar yadda aka taimakawa masu karatun zamani a makarantu masu zaman kansu da albashin akalla na wata uku wanda Gwamnatin Buhari ta bayar ga Malamai wadanda makarantu masu zaman kansu musamman idan akai laakari da yadda Gwamnatin ke ikirarin tabbatar da daidaito da yiwa ‘yan Nijeriya adalci a tsakanin alummar kasar.

A karshe Malam Murtala Bala Mai Sallah, shugaban Inuwar yayan Malam na kasa ya ce burin wannan kunkiya shi ne samar da walwala da yanci ga masu hidima ko neman sani a cikin litafin ubangiji ya kuma shawarci daukacin alumma da kuwane mutum ya sa zuciyar tausayi da taimakon aluma a zuciyasa domin duk abunda ka shuka shi ne zaka girba a gobe.

SendShareTweetShare
Previous Post

NUJ Ta Shawarci KANSIEC Kan Hanyoyin Yin Zaben Kananan Hukumomi Cikin Lumana

Next Post

Kungiyar Wanzamai Ta Kasa Ta Gudanar Da Gagarumin Taro A Katsina 7

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Mustpha Ibrahim
6 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Mustpha Ibrahim
9 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Mustpha Ibrahim
15 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Kungiyar Wanzamai

Kungiyar Wanzamai Ta Kasa Ta Gudanar Da Gagarumin Taro A Katsina 7

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version