ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Matsalar Kwakwalwa 750 Ake Gani Duk Sati A Asibitin Dawanau A Kano – Likita

by Salim Sani Shehu
2 years ago
Dawanau

Asibitin Dawanau da ke Kano, asibiti ne da gwamnatin Jihar Kano ta kirkire shi domin duba marasa lafiya da suke fama da matsalar kwakwalwa. 

Amma a watan Yuni na wannan shekarar gwamnatin Jihar Kano ta damka asibitin a hannun gwamnatin tarayya don ci gaba da kula da shi.

  • An Gurfanar Da Mutane 14 Kan Karyar Bacewar Mazakuta A Abuja
  • Jami’ar Danfodiyo Ta Musanta Harin ‘Yan Bindiga A Harabar Jami’ar

Dokta Auwal Salihu, wanda ke shugabantar asibitin ya bayyana cewa a wani rahoto da Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta fitar, ya nuna duk cikin mutum dari akwai biyar da ke fama da matsalar kwakwalwa.

ADVERTISEMENT

“Don haka akwai kusan mutum miliyan daya a jihar Kano da suke fama da matsalar kwakwalwa, sun sani ko kuma ba su sani ba, amma suna dauke da ita ba.”

Akwai likitoci 12 da suke kula da marasa lafiya a asibitin, shida daga cikinsu suna zagaya dakin da aka kwantar da marasa lafiya, yayin da kuma likitoci biyar ke duba marasa lafiyar da suke zuwa don ganin likita.

LABARAI MASU NASABA

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

Dokta Auwal ya bayyana haka ne a cikin shirin Barka da Hantsi na gidan rediyon Freedom da ke jihar Kano.

Yayin da yake amsa tambaya kan yanayin da kuma halin da asibitin yake ciki, Dokta Auwal yace: “Akalla kullum muna saida kati 150 daga Litinin zuwa Juma’a, wanda likitocinmu biyar ke duba wanda suka sayi katin”

Baya ga matsalar karancin likitoci, Dokta Auwal ya bayyana wasu matsalolin da suke fuskanta wanda suka shafi tsaftar asibitin, karancin gine-gine da kuma kayyyakin zamani don duba marasa lafiya da ke ziyartar asibitin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Tinubu
Manyan Labarai

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa
Labarai

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli
Labarai

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Next Post
Minista: Magajin El-Rufai Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Majalisa

Minista: Magajin El-Rufai Ya Yanke Jiki Ya Fadi A Majalisa

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.