• English
  • Business News
Monday, October 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Zanga-zanga Sun Sace Takardun Shari’ar Ganduje A Kotun Jihar Kano – Abba Kabir 

by Sulaiman and Abba Ibrahim Wada
1 year ago
Gwamnan kano

Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf ta bayyana cewa batagari sun sace takardun shari’ar da ake yi wa tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje tare da lalata kayan da kudinsu ya kai sama da naira miliyan dubu daya.

 

A cikin wata sanarwa da daraktan yada labarai na gwamnatin jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar, ya ruwaito cewa gwamnan yayi Alla-wadai da abin da bata garin suka yi.

  • Matatar Dangote Ta Musanta Kayyade Farashin Man Fetur A Kan ₦600 Kan Kowace Lita 
  • Cinikin Hajojin Da Ba A Gama Sarrafa Su Ba Tsakanin Sin Da Afirka Ya Karu Da Kashi 6.4 A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Sanarwar ta bayyana cewa shiga cikin kotun da farfasa kayan ciki wasu marasa kishin jihar ne suka kitsa domin sace takardun shari’ar da ake yi wa tsohon gwamnan da iyalansa da kuma masu taimaka masa.

 

LABARAI MASU NASABA

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 236 A Jihohi 27 Da Birnin Tarayya

Gwamnan ya kuma bayar da umarnin fara gyaran kotun nan take inda kuma ya yi wa alkalin alkalai ta jihar, Dije Aboki da manyan alkalan kotun jaje bisa wannan ibtila’in da ya afkawa kotun.

 

Idan baku manta ba, a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa da aka gudanar a fadin Nigeria baki ɗaya, an lalata kaya tare da sace kayan ƴan kasuwa a wurare daban daban na jihar Kano, ciki har da shiga ginin sakatariyar Audu Baƙo inda aka farfasa motoci da sace kayayyakin aiki.

 

Alhaji Abba Kabir ya yi kira ga matasa a jihar da su daina bari ana amfani da su wajen tayar da hargitsi, a maimakon hakan, su mayar da hankali wajen neman sana’o’in hannu domin samun kyakkyawar makoma tare da jaddada cewa, gwamnati ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’ummar Jihar Kano.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano
Manyan Labarai

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025
nema
Manyan Labarai

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 236 A Jihohi 27 Da Birnin Tarayya

October 13, 2025
Sojojin somaliya
Manyan Labarai

Ta’addanci: Ana Fuskantar Ƙarancin Man Fetur A Mali Sakamakon Datse Hanyoyin Shiga Bamako

October 13, 2025
Next Post
Shugaban IOC Ya Aika Sakon Taya Murnar Nasarar Kammala Wasannin Olympics Ga Shugaban CMG

Shugaban IOC Ya Aika Sakon Taya Murnar Nasarar Kammala Wasannin Olympics Ga Shugaban CMG

LABARAI MASU NASABA

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

Nazarin CGTN: Jama’ar Duniya Sun Jinjinawa Rawar Da Mata Ke Takawa A Harkokin Ci Gaba

October 13, 2025
Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

Matakan Da Sin Ta Dauka Na Mai Da Martani Ga Bincike Mai Lamba “301” Da Amurka Ta Gudanar Sun Zama Wajibi Don Kare Hakkinta

October 13, 2025
NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

NPFL Ta Ci Tarar Kano Pillars ₦9.5m, Ta Rage Mata Maki 3 Da Ƙwallaye 3

October 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Gangamin Wayar Da Kai Kan Laifuka A Intanet

October 13, 2025
Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

Ana Gudanar Da Taron Masu Mukamin Magajin Gari Na Kasa Da Kasa A Birnin Dunhuang Na Sin

October 13, 2025
Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

Hukumar Kwastam Ta Tara Naira Biliyan ₦658.6 A Watan Satumba — DG Na NOA

October 13, 2025
Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

Barazanar Amurka Ta Kara Haraji Game Da Batun Ma’adanan Farin Karfe Ba Hanya Ce Mai Bullewa Ba

October 13, 2025
Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

Zargin Batanci: An Sasanta Da Malam Lawal Triumph Da Majalisar Shura Ta Kano

October 13, 2025
Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

Hada-Hadar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso 4% Cikin Watanni Tara Na Farkon Bana

October 13, 2025
Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

Rundunar Ƴansanda Ta Kama Gaggan Ƴan Fashi 9 A Kano

October 13, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.