• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Zuba Jari Na Kasashen Waje Na Da Kwarin Gwiwar Zuba Jari a Sin

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Masu Zuba Jari Na Kasashen Waje Na Da Kwarin Gwiwar Zuba Jari a Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Tun daga ran 8 ga wata, Sin ta shiga sabon mataki na kandagarkin COVID-19, abin da ya karawa masu zuba jari a kasashen waje kwarin gwiwa. Wasu kungiyoyin kasuwancin kasashen waje a kasar Sin na ganin cewa, za a dawo da tuntubar mutane da kasuwanci cikin hanzari a tsakanin kasar Sin da kasashen waje. Wasu kamfanonin jarin waje sun nuna cewa, suna tsara shirin ziyarar manyan shugabanninsu zuwa kasar, don ingiza farfado da wasu ayyuka da neman damar zuba jari.

A cikin shekaru 3 da suka gabata, wasu ‘yan siyasar Amurka su kan bayyana ra’ayinsu na rashin gaskiya, da nufin karkatar da wasu harkoki daga Sin. Fuskoki biyu da suka nuna, na fayyace bambancin ra’ayi da suke da shi da nufin dakile kasar Sin. Amma, ba su cimma burinsu a cikin wadannan shekaru ba.

  • Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin: Sabuwar Dama Ce Ga Kasashen Afrika Na Farfado Da Tattalin Arzikinsu

A ran 1 ga wata, Sin ta fara aiwatar da takardar sunayen bangarorin da za a iya zubawa jarin waje. Abin da ya baiwa masu jarin waje damar samun bunkasuwa mai kyau a kasar Sin tare da kawo musu moriya mai armashi. Abin da ba zai yiwu ‘yan siyasa su bata sunansa ba.

Hukumomin tattalin arzikin kasa da kasa sun yi hasashen cewa, Sin za ta samu bunkasuwar tattalin arziki a bana saboda ganin manufofin kandagarki na samun kyakkyawan sakamako tun lokacin da aka shiga sabon matakin kandagarkin annobar. Manazarta sun nuna cewa, ba za a maye gurbin kasar Sin na gaggauta bunkasa tattalin arzikin duniya ba.

Amma, idan an duba tattalin arzikin Amurka, masanan tattalin arziki da masu zuba jari na kasa da kasa sun kai ga matsaya daya cewa, tattalin arzikin Amurka na fuskantar koma-baya. Ya kamata, wasu ‘yan siyasan Amurka su kula da harkokinsu, kada su tsoma baki da shafa bakin fenti kan wasu, kuma ba wanda zai iya siyasantar da tsarin tattalin arziki, kana munafuncin dodo ya kan ci mai shi. (Amina Xu)

Labarai Masu Nasaba

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin: Sabuwar Dama Ce Ga Kasashen Afrika Na Farfado Da Tattalin Arzikinsu

Next Post

An Kammala Gwaji Na Uku Na Shagulgulan Bikin Bazara Na 2023 

Related

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

11 minutes ago
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

12 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

16 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

17 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

18 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

19 hours ago
Next Post
An Kammala Gwaji Na Uku Na Shagulgulan Bikin Bazara Na 2023 

An Kammala Gwaji Na Uku Na Shagulgulan Bikin Bazara Na 2023 

LABARAI MASU NASABA

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

Namibia Za Ta Karfafa Hulda Da Sin Yayin Baje Kolin Cinikayya Da Tattalin Arziki

June 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

Gwamnatin Tarayya Na Yunkurin Rage Dala Biliyan 1.5 Da Ake Kashewa Wajen Shigo Da Madara

June 6, 2025
Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

Sallar Layya: Gwamnan Zamfara Ya Buƙaci Musulmin Su Tuna Da Muhimmancin Sadaukarwa Da Halin Ƙwarai

June 6, 2025
Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

Tsohon Babban Alƙalin Nijeriya  Mohammed Uwais Ya Rasu Ya Shekara 89

June 6, 2025
Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

Wajibi A Mayar Da Hankali Kan ‘Yancin Yara

June 6, 2025
Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

Tsadar Rayuwa: Yadda Al’umma Suka Yi Sallah Cikin Kunci

June 6, 2025
aure

Kar Ki Bari Naman Sallah Ya Kashe Miki Aure Yar’uwa

June 6, 2025
Ministan Tsaro

Ministan Tsaro Ya Yi Gargadin Sake Dawowar Boko Haram Na Barazana Ga Nijeriya

June 6, 2025
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

June 6, 2025
Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

Yadda Manzon Allah (SAW) Ya Yi Aikin Hajji (3)

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.