ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Masu Zuba Jari Na Kasashen Waje Na Da Kwarin Gwiwar Zuba Jari a Sin

by CMG Hausa
3 years ago
Kasashen Waje

Tun daga ran 8 ga wata, Sin ta shiga sabon mataki na kandagarkin COVID-19, abin da ya karawa masu zuba jari a kasashen waje kwarin gwiwa. Wasu kungiyoyin kasuwancin kasashen waje a kasar Sin na ganin cewa, za a dawo da tuntubar mutane da kasuwanci cikin hanzari a tsakanin kasar Sin da kasashen waje. Wasu kamfanonin jarin waje sun nuna cewa, suna tsara shirin ziyarar manyan shugabanninsu zuwa kasar, don ingiza farfado da wasu ayyuka da neman damar zuba jari.

A cikin shekaru 3 da suka gabata, wasu ‘yan siyasar Amurka su kan bayyana ra’ayinsu na rashin gaskiya, da nufin karkatar da wasu harkoki daga Sin. Fuskoki biyu da suka nuna, na fayyace bambancin ra’ayi da suke da shi da nufin dakile kasar Sin. Amma, ba su cimma burinsu a cikin wadannan shekaru ba.

  • Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Sin: Sabuwar Dama Ce Ga Kasashen Afrika Na Farfado Da Tattalin Arzikinsu

A ran 1 ga wata, Sin ta fara aiwatar da takardar sunayen bangarorin da za a iya zubawa jarin waje. Abin da ya baiwa masu jarin waje damar samun bunkasuwa mai kyau a kasar Sin tare da kawo musu moriya mai armashi. Abin da ba zai yiwu ‘yan siyasa su bata sunansa ba.

ADVERTISEMENT

Hukumomin tattalin arzikin kasa da kasa sun yi hasashen cewa, Sin za ta samu bunkasuwar tattalin arziki a bana saboda ganin manufofin kandagarki na samun kyakkyawan sakamako tun lokacin da aka shiga sabon matakin kandagarkin annobar. Manazarta sun nuna cewa, ba za a maye gurbin kasar Sin na gaggauta bunkasa tattalin arzikin duniya ba.

Amma, idan an duba tattalin arzikin Amurka, masanan tattalin arziki da masu zuba jari na kasa da kasa sun kai ga matsaya daya cewa, tattalin arzikin Amurka na fuskantar koma-baya. Ya kamata, wasu ‘yan siyasan Amurka su kula da harkokinsu, kada su tsoma baki da shafa bakin fenti kan wasu, kuma ba wanda zai iya siyasantar da tsarin tattalin arziki, kana munafuncin dodo ya kan ci mai shi. (Amina Xu)

LABARAI MASU NASABA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

 

 

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya
Daga Birnin Sin

Bangaren Sauka Na Kumbon Shenzhou-21 Ya Iso Doron Duniya

November 14, 2025
Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba

November 14, 2025
Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
Daga Birnin Sin

Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko

November 14, 2025
Next Post
An Kammala Gwaji Na Uku Na Shagulgulan Bikin Bazara Na 2023 

An Kammala Gwaji Na Uku Na Shagulgulan Bikin Bazara Na 2023 

LABARAI MASU NASABA

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025
Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

Shakirat Ta Tsallaka Mataki Na Ƙarshe Na Zama Gwarzuwar Ƴar Wasan Afrika

November 15, 2025
Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

Wasu Mahara Sun Kashe Mata 2, Tare Da da Ƙona Gidansu A Tudun Yola

November 15, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Bayyana Dalilan Hana Jami’anta Auren ‘Yan Kasashen Waje

November 15, 2025
Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

Fashi Da Makami: An Yanke Wa ’Yan Nijeriya Hudu Mazauna Birtaniya Hukuncin Daurin Shekara 55 A Gidan Yari

November 15, 2025
Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

Shugaban APC Na Kano Ya Nemi Afuwa Daga Al’ummar Fagge Kan Kalamansa

November 15, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

’Yansanda Sun Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Ta’adda Ne A Jihar Kebbi

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.