Haruna Akarada">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Mataimakin Gwamnan Kano Ya Je Ta’aziyyar Tsohon Kwamishinan Shari’a Na Jigawa 

by Haruna Akarada
February 2, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Mataimakin Gwamnan Kano Ya Je Ta’aziyyar Tsohon Kwamishinan Shari’a Na Jigawa 
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Ana cigaba da jajantawa iyalan marigayi Jastis Muktar Adamu wanda Allah ya yi wa rasuwa a wannan makon. Marigayi Alhaji Adamu, tsohon kwamishinan shari`a ne a Jihar Jigawa, ya rasu bayan wata gajeriyar rashin lafiya, a cewar Zannan Kazaure wanda shi dan me rike da sarautar Zannan Kazaure.

Mataimakin gwamnan Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, ya wakilci Gwamna Drakta Abdullahi Umar Ganduje zuwa Unguwar Nassarawa G.R.A don yin Ta’aziya ga iyalai da yan’uwan Marigayin, mai shekaru 74, wanda mahaifi ne ga Zannan Kazaure, Architect Muhammad Mukhtar.
Mataimakin Gwamnan, ya yi Addu’ar fatan Allah ya jikansa da sauran al’ummar Musulmi baki daya. Haka abin ya ke ga ‘yan uwa da abokan arziki da Jami an gwamnatin Jihar jigawa duk sun halarci wannan gida domin yin ta aziyya ga Zannan da sauran iyalansa.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Tattalin Arziki: Tallafa Wa Kananan ’Yan Kasuwa Zai Taimaka Wa Najeriya – Dr. Umar Muhammed

Next Post

Gidauniyar Ogan Boye Da Kungiyar Matasan Likitoci Sun Tallafa Wa Marasa Lafiya

RelatedPosts

Dakarun Tsaro Sun Dakatar Da Aiki A Yankin Orlu Na Jihar Imo

by Haruna Akarada
14 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, A wani labarin kuma, Dakarun sun...

EFCC

EFCC Ta Cafke Mutum Tara Da Zargin Kutse A Yanar Gizo

by Haruna Akarada
14 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Jami'an hukumar yaki da cin hanci...

Soja

’Yan Sanda Sun Cafke Korarren Soja Yana Fashi

by Haruna Akarada
14 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Wani matashi dan shekaru 27 da...

Next Post
Gidauniyar Ogan Boye Da Kungiyar Matasan Likitoci Sun Tallafa Wa Marasa Lafiya

Gidauniyar Ogan Boye Da Kungiyar Matasan Likitoci Sun Tallafa Wa Marasa Lafiya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version