• Leadership Hausa
Saturday, April 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mataimakin Shugaban Kasar Gambia, Badara Joof, Ya Rasu A Indiya 

by Sadiq
2 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Mataimakin Shugaban Kasar Gambia, Badara Joof, Ya Rasu A Indiya 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban Kasar Gambia, Adama Barrow, ya sanar da rasuwar mataimakin shugaban kasar, Badara Alieu Joof, a wani asibitin Indiya bayan gajeruwar rashin lafiya.

A cewar majiyoyi daga kasar, hukumomin kasar na shirin gudanar da jana’izar fitaccen dan siyasar kuma tsohon ma’aikacin gwamnatin kasar.

  • Idan Aka Zabi Atiku Zai Jefa ‘Yan Nijeriya Cikin Yunwa, Zai Sayar Da Komai – Tinubu
  • Kasar Sin Na Samun Bunkasuwa Mafi Girma A Duniya

Badara Alieu Joof ya shahara sosai a harkokin siyasar kasar.

Ya kasance tsohon ma’aikacin gwamnati, wanda ya taba rike mukamin mataimakin shugaban kasar tun shekarar 2022 har zuwa rasuwarsa.

Ya taba rike mukamin Ministan Ilimi mai zurfi, Bincike da Fasaha daga 2017 zuwa 2022.

Labarai Masu Nasaba

Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

Tags: GambiaMataimakin Shugaban Kasa
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yanke Wa Wata Mata Hukuncin Daurin Shekara 6 Kan Safarar Miyagun Kwayoyi

Next Post

Sama Da Maniyyata Miliyan 2 Za Su Yi Aikin Hajjin Bana- Saudiyya 

Related

Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa
Da ɗumi-ɗuminsa

Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa

3 hours ago
ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba
Da ɗumi-ɗuminsa

ASUU Ta Tsunduma Yajin Aiki A Jami’ar Taraba

1 day ago
PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya
Da ɗumi-ɗuminsa

PDP Ta Nada Umar Damagum A Matsayin Shugaban Rikon Kwarya

4 days ago
Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu
Da ɗumi-ɗuminsa

Da Ɗumi-ɗuminsa: Kwamishinan Harkokin Addini Na Jihar Sokoto Ya Rasu

1 week ago
Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Adeleke A Matsayin Gwamnan Osun

1 week ago
Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota
Da ɗumi-ɗuminsa

Tsohon Kakakin Majalisar Gombe, Nasiru Nono Ya Rasu A Hatsarin Mota

1 week ago
Next Post
Sama Da Maniyyata Miliyan 2  Za Su Yi Aikin Hajjin Bana- Saudiyya 

Sama Da Maniyyata Miliyan 2 Za Su Yi Aikin Hajjin Bana- Saudiyya 

LABARAI MASU NASABA

DSS Ta Kama Jagoran Inyamurai Da Ya Yi Barazanar Kai IPOB Legas

DSS Ta Kama Jagoran Inyamurai Da Ya Yi Barazanar Kai IPOB Legas

April 1, 2023
Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa

Karamin Ministan Man Fetur Timipre Sylva, Ya Yi Murabus Daga Mukaminsa

April 1, 2023

Mutum 50 Suka Amfana Da Zakkar Da Wani Bawan Allah Ya Fitar A Kaduna

April 1, 2023
Kada Ku Sake Bai Wa Gwamnati Mai Barin Gado Bashi —Abba Ga Bankuna

Kada Ku Sake Bai Wa Gwamnati Mai Barin Gado Bashi —Abba Ga Bankuna

April 1, 2023
Lewandowski Yana Ci Gaba Da Jan Zarensa A Barcelona

Lewandowski Yana Ci Gaba Da Jan Zarensa A Barcelona

April 1, 2023
Manchester United Za Ta Buga Wasanni 9 A Watan Afrilu

Manchester United Za Ta Buga Wasanni 9 A Watan Afrilu

April 1, 2023
Nijeriya

Sabbin Zababbun Gwamnoni Na Bisa Tsinin Mashi

April 1, 2023
Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Sakamakon Zanga-Zangar Da Ta Barke A Isra’ila

Muhimman Abubuwan Da Suka Faru Sakamakon Zanga-Zangar Da Ta Barke A Isra’ila

April 1, 2023
An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

An Yanke Wa Wasu ‘Yan China 2 Hukuncin Daurin Shekaru 12 A Sakkwato

March 31, 2023
Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

Sin Ta Harba Sabon Rukunin Taurarin Dan Adam Irin Su Na Farko A Duniya

March 31, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.