• English
  • Business News
Wednesday, July 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matakan Fara Kiwon Beran Masar

by Abubakar Abba
1 year ago
in Noma Da Kiwo
0
Matakan Fara Kiwon Beran Masar
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Akasari Hausawa a Nijeriya, na kiran wannan bera da beran masar, wanda wata sabuwar hanyar kiwonsa ta bulla a wannan kasar.

Haka zalika, fannin kiwon nasa na sake zama wata sananniyar hanya a fadin wannan kasa, musamman ganin cewa  ana samun kudaden shiga daga fannin.

  • Zaben Fitar Da Gwani Na APC A Edo Ya Bar Baya Da Kura
  • Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Majalisar Gudanarwar Kasar 

Beran masar wani dangi ne daga zomo, inda fara kiwonsa bai da wata wahala; sannan abincinsu ya kasance daga kayan ganyayyaki, kazalika suna iya jure wa kowane irin yanayi da suka samu kansu, ana kuma iya kiwon su a ko’ina.

Matakan Fara Kiwonsa A Nijeriya:

1- Sayen Beran Masar:

Labarai Masu Nasaba

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

Ka tabbatar beran masar din da za ka sayo, domin kiwo lafiyayye ne, musamman don ya haifa maka lafiyayyun ‘ya’ya tare da samun riba idan ka tashi sayarwa.

Har ila, ana samun nau’ikan wannan bera iri daaban-daban idan tashi saya don kiwatawa ko kasuwanci.

2- Bashi Kulawar Da Ta Dace:

Idan har kana so ka samu nasara a fannin kiwon beran masar, dole ne ka tabbtar kana ba su kulawar da ta dace, kamar ciyar da su lafiyayyen abinci, tsaftatattacen ruwan sha, samar musu da dumi, musamman a lokacin sanyi; ya zama wajibi ka rika ba su kariya daga sauran dabbobin da za su iya cutar da su ko kashe su.

4- Sama Musu Dakin Kwana:

Wannan ne matakin farko da ya kamata mai son ya yi kiwon beran masar ya kiyaye kafin ya sayo su, don fara kiwon su.

Haka zalika, akwai nau’ika biyu na samar musu da dakin kwana; wanda ake sanya su a cikin keji, sai kuma wanda ake zuba su a fili wadatacce yadda za su rika watayawa yadda suke so, inda ake son filin ya kasance zai iya daukar yawan beran kamar  guda 20  zuwa 30.

5- Ciyarwa:

Ana bukatar wanda zai yi kiwon su ya tabbatar yana ba su wadataccen lafiyayyen abinci, musamman domin su girma da wuri tare da samar da wadataccen nama.

Abincinsu ba shi da wani wuyar samu, domin kuwa sun fi cin kayan lambu.

6- Sanya Masu Maniyyin Wata Dabbar:

A wannan matakin, wanda ke kiwon beran masar zai iya yi samo maniyin wata dabbar daban, domin sanya wa macen beran masar, don samun wani irin dan na daban.

7- Sayawa:

Ka tabbata ka kai su kasuwa mafi kusa tare da samo wadanda za su saya da yawa a lokaci guda, domin samun gwaggwabar riba.

Alfanunsa Na Da Dama, Amma Ukun Da Aka Fi Sani Su Ne:

1- Karuwar Bukatarsa:

Ana matukar bukatarsa da yawa, sakamakon yadda namansa yake da dadi, musamman ganin yadda yara ke son kiwon sa.

2- Samar Da Wadataccen Nama:

Koda-yake, ba kowa ne ya ke iya cin namasa ba, amma ta hanyar kiwonsa za a iya samar da wadataccen namansa, sannan kuma yana dauke da sinadaran ‘protein da cholesterol’.

3- Bincike A Fannin Fasaha:

Ana yin amfani da shi don yin gwaje-gwaje a fannin fasaha kamar a asibitoci da dakunan gudanar da bincike na fannin kiwon lafiya na amfani da shi wajen samar da magunguna.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Nazari Kan Noman Citta A Zamanance

Next Post

Yadda Masu Kiwon Tumaki Za Su Inganta Garkensu

Related

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

3 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

1 week ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

1 week ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

2 weeks ago
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 
Noma Da Kiwo

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

2 weeks ago
Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

3 weeks ago
Next Post
Yadda Masu Kiwon Tumaki Za Su Inganta Garkensu

Yadda Masu Kiwon Tumaki Za Su Inganta Garkensu

LABARAI MASU NASABA

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

Isra’ila Ta Amince Da Tsagaita Wuta Na Tsawon Kwana 60 Da Hamas – Trump

July 2, 2025
Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

Arsenal Ta Sayi Kepa Daga Chelsea

July 2, 2025
Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

Ba Zan Bar Jam’iyyar PDP Ba – Gwamna Muftwang

July 2, 2025
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC

July 2, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sake Kashe Mutum 6 A Ƙauyukan Filato, Sun Jikkata Wasu

Rikicin Gonar Gado Ya Yi Ajalin Mutum Ɗaya, An Ƙone Gidaje A Filato

July 2, 2025
An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

An Dakatar Da Shugaban APC Na Jihar Nasarawa

July 1, 2025
Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

Tawagar Gwamnatin Tarayya Da Ɗangote Sun Halarci Jana’izar Aminu Ɗantata A Saudiyya

July 1, 2025
An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

An Gudanar Da Bikin Daga Tuta Da Bikin Murnar Cika Shekaru 28 Da Dawowar Yankin HK Karkashin Kasar Sin

July 1, 2025
Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

Ɗantata: Majalisar Dattawa Ta Ɗage Taron Jin Ra’ayin Jama’a A Arewa maso Yamma

July 1, 2025
Kayan Aro Baya Rufe Katara

Kayan Aro Baya Rufe Katara

July 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.