ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matakan Fara Kiwon Beran Masar

by Abubakar Abba
2 years ago
Bera

Akasari Hausawa a Nijeriya, na kiran wannan bera da beran masar, wanda wata sabuwar hanyar kiwonsa ta bulla a wannan kasar.

Haka zalika, fannin kiwon nasa na sake zama wata sananniyar hanya a fadin wannan kasa, musamman ganin cewa  ana samun kudaden shiga daga fannin.

  • Zaben Fitar Da Gwani Na APC A Edo Ya Bar Baya Da Kura
  • Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Majalisar Gudanarwar Kasar 

Beran masar wani dangi ne daga zomo, inda fara kiwonsa bai da wata wahala; sannan abincinsu ya kasance daga kayan ganyayyaki, kazalika suna iya jure wa kowane irin yanayi da suka samu kansu, ana kuma iya kiwon su a ko’ina.

ADVERTISEMENT

Matakan Fara Kiwonsa A Nijeriya:

1- Sayen Beran Masar:

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

Ka tabbatar beran masar din da za ka sayo, domin kiwo lafiyayye ne, musamman don ya haifa maka lafiyayyun ‘ya’ya tare da samun riba idan ka tashi sayarwa.

Har ila, ana samun nau’ikan wannan bera iri daaban-daban idan tashi saya don kiwatawa ko kasuwanci.

2- Bashi Kulawar Da Ta Dace:

Idan har kana so ka samu nasara a fannin kiwon beran masar, dole ne ka tabbtar kana ba su kulawar da ta dace, kamar ciyar da su lafiyayyen abinci, tsaftatattacen ruwan sha, samar musu da dumi, musamman a lokacin sanyi; ya zama wajibi ka rika ba su kariya daga sauran dabbobin da za su iya cutar da su ko kashe su.

4- Sama Musu Dakin Kwana:

Wannan ne matakin farko da ya kamata mai son ya yi kiwon beran masar ya kiyaye kafin ya sayo su, don fara kiwon su.

Haka zalika, akwai nau’ika biyu na samar musu da dakin kwana; wanda ake sanya su a cikin keji, sai kuma wanda ake zuba su a fili wadatacce yadda za su rika watayawa yadda suke so, inda ake son filin ya kasance zai iya daukar yawan beran kamar  guda 20  zuwa 30.

5- Ciyarwa:

Ana bukatar wanda zai yi kiwon su ya tabbatar yana ba su wadataccen lafiyayyen abinci, musamman domin su girma da wuri tare da samar da wadataccen nama.

Abincinsu ba shi da wani wuyar samu, domin kuwa sun fi cin kayan lambu.

6- Sanya Masu Maniyyin Wata Dabbar:

A wannan matakin, wanda ke kiwon beran masar zai iya yi samo maniyin wata dabbar daban, domin sanya wa macen beran masar, don samun wani irin dan na daban.

7- Sayawa:

Ka tabbata ka kai su kasuwa mafi kusa tare da samo wadanda za su saya da yawa a lokaci guda, domin samun gwaggwabar riba.

Alfanunsa Na Da Dama, Amma Ukun Da Aka Fi Sani Su Ne:

1- Karuwar Bukatarsa:

Ana matukar bukatarsa da yawa, sakamakon yadda namansa yake da dadi, musamman ganin yadda yara ke son kiwon sa.

2- Samar Da Wadataccen Nama:

Koda-yake, ba kowa ne ya ke iya cin namasa ba, amma ta hanyar kiwonsa za a iya samar da wadataccen namansa, sannan kuma yana dauke da sinadaran ‘protein da cholesterol’.

3- Bincike A Fannin Fasaha:

Ana yin amfani da shi don yin gwaje-gwaje a fannin fasaha kamar a asibitoci da dakunan gudanar da bincike na fannin kiwon lafiya na amfani da shi wajen samar da magunguna.

Bera
Abubakar Abba
+ postsBio
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Kamfanin Simintin Ɗangote Ya Ƙaddamar Da Shirye-shiryen Tallafa Wa Mazauna Jihar Biniwe
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Dalilin Gwamnatin Kwara Na Zuba Dala Biliyan 70 A Fannin Kiwon Dabbobi
  • Abubakar Abba
    https://hausa.leadership.ng/author/abubakar-abba/
    Cibiyar IAR Ta Gudanar Da Ayyukan Bincike 140 Kan Sabbin Amfanin Gona 

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Sabbin Cibiyoyin Kula Da Lafiyar Dabbobi

May 31, 2026
Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani
Noma Da Kiwo

Abin Da Ya Sa Gwamnatin Taraba Ta Sayo Sabbin Kayan Noma Na Zamani

May 31, 2026
Laifukan Intanet: Kotun Abuja Ta Karɓi Rahoton DSS, Ta Ba Da Belin Wani Ɗan Gwagwarmaya
Noma Da Kiwo

IAR Ta Fara Horas Da Malaman Gona Don Fuskantar Daminar Bana

May 24, 2026
Next Post
Yadda Masu Kiwon Tumaki Za Su Inganta Garkensu

Yadda Masu Kiwon Tumaki Za Su Inganta Garkensu

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.