• English
  • Business News
Friday, October 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalar Tsaro: Majalisa Ta Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

by Abubakar Abba
3 years ago
Tsaro

Majalisar ta yi wata ganawa ta musamman da Hafsoshin Soji da sauran shugabannin hukumomin tsaro na kasar nan, kan lamarin tabarbarewar rashin tsaro da ke ci gaba da yin kamari.

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ne ya jagoranci sauran shugabannin kwamitin tsaro na majalisar a zaman ganawar.

  • Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Dalubai Ta Bukaci A Kori Ministan Ilimi
  • Babban Yankin Kasar Sin Ya Dakatar Da Shigar Da Wasu Kayayyaki Daga Taiwan

Shi kuwa Babban Hafsan Hafshoshin Sojin Nijeriya, Janar Lucky Irabor ne, ya jagoranci sufeto ‘yan sanda da na NIA da na DSS da kuma na NSCDC.

Mai bayar da shawara kan tsaron kasar nan Manjo-Janar Babagana Monguno ne, wakilce shi ne a wurin taron saboda ya na kan halartar tsaron majalisar zartaswa ta tarayya.

A jawabinsa kafin zaman, Sanata Lawan ya ce, majalisar ta kira zaman, inda ya sheda wa manyan jami’an tsaron cewa majalisar ta yi iya namijin kokarinta kamar yadda bangaren twamnatin tarayya ya yi wajen amince wa da kudade domin a dakile kalubalen rashin tsaro a kasar.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

Ya ce, an kira zaman ne, don a lalubo mafita kan kalubalen rashin tsaro a kasar.

Ya ci gaba da cewa, “Kafin majalisa ta tafi hutu a makon da ya gabata, mun tattauna kan kalubalen rashin tsaro a baya, mun tattauna a zaman majalisar daban-daban kan kalubalen

“Majalisar mai ci yanzu da kuma wacce ta gabata a baya, ta yi iya nata kokarin kan kalubalen.

“Babu wani mulki a kasar, musamman tun daga lokacin Jamhuriya ta hudu da ta fara a 1999 da ya narka kudade kan tsaro kamar yadda gwamnati mai ci a yanzu ta yi.

“Muna fatan daga wannan zaman na yau, lamarin rashin tsaro a kasar zai ragu, na san shugabannin hukumomin na tsaro suna yin iya nasu kokarin amma akwai bukatar a kara jajircewa don a tsawo kan kalubalen.”

A nasa jawabin Janar Irabor ya gode waajalisar kan gayyatar wacce ya danganta a matsayin tattaunawar cikin gida domin a samu fahimtar juna.

A cewarsa, abubuwa da dama sun faru, an yi abubuwa da dama domin a habaka tsaro a kasar nan.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu
Manyan Labarai

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa
Manyan Labarai

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025
Next Post
2023: PDP Ta Bukaci A Hana Gwamnan Gombe Da Mataimakinsa Takara Kan Zargin Gabatar Da Takardun Bogi

2023: PDP Ta Bukaci A Hana Gwamnan Gombe Da Mataimakinsa Takara Kan Zargin Gabatar Da Takardun Bogi

LABARAI MASU NASABA

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

An Shirya Harba Kumbon Shenzhou-21 A Kwanan Nan

October 24, 2025
Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

Shugaba Xi Ya Jagoranci Zaman Jin Ra’ayoyin Wadanda Ba ‘Yan JKS Ba Game Da Tsara Shirin Raya Kasa Karo Na 15 

October 24, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Yayansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

Gombe Ta Ƙulla Yarjejeniya Da Rano Air Don Fara Jigila Tsakanin Abuja Zuwa Gombe

October 24, 2025
Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

Shugaban Kasar Sin Zai Halarci Taron APEC Da Ziyarar Aiki A Korea Ta Kudu

October 24, 2025
Irin Ministocin Da ‘Yan Nijeriya Ke Tsammani Daga Gwamnatin Tinubu

Tinubu Ya Sauya Hafsoshin Tsaron Nijeriya

October 24, 2025
Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

Ɗan’uwa Ya Kwaƙule Idanuwan Ƙanwarsa Don Yin Tsafin Neman Kuɗi A Bauchi

October 24, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2025, Injiniya Abdullahi Sule

October 24, 2025
Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

Ƴansanda Sun Sake Kama Sowore Bayan An Bayar Da Belinsa

October 24, 2025

Gwarzon Gwamnan 2025 Sanata Uba Sani: Mai Haɗa Kan Al’ummar Da Suka Rarrabu

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.