• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalar Tsaro: Majalisa Ta Gana Da Shugabannin Hukumomin Tsaro

by Abubakar Abba
3 years ago
Tsaro

Majalisar ta yi wata ganawa ta musamman da Hafsoshin Soji da sauran shugabannin hukumomin tsaro na kasar nan, kan lamarin tabarbarewar rashin tsaro da ke ci gaba da yin kamari.

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan, ne ya jagoranci sauran shugabannin kwamitin tsaro na majalisar a zaman ganawar.

  • Yajin Aikin ASUU: Kungiyar Dalubai Ta Bukaci A Kori Ministan Ilimi
  • Babban Yankin Kasar Sin Ya Dakatar Da Shigar Da Wasu Kayayyaki Daga Taiwan

Shi kuwa Babban Hafsan Hafshoshin Sojin Nijeriya, Janar Lucky Irabor ne, ya jagoranci sufeto ‘yan sanda da na NIA da na DSS da kuma na NSCDC.

Mai bayar da shawara kan tsaron kasar nan Manjo-Janar Babagana Monguno ne, wakilce shi ne a wurin taron saboda ya na kan halartar tsaron majalisar zartaswa ta tarayya.

A jawabinsa kafin zaman, Sanata Lawan ya ce, majalisar ta kira zaman, inda ya sheda wa manyan jami’an tsaron cewa majalisar ta yi iya namijin kokarinta kamar yadda bangaren twamnatin tarayya ya yi wajen amince wa da kudade domin a dakile kalubalen rashin tsaro a kasar.

LABARAI MASU NASABA

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

Ya ce, an kira zaman ne, don a lalubo mafita kan kalubalen rashin tsaro a kasar.

Ya ci gaba da cewa, “Kafin majalisa ta tafi hutu a makon da ya gabata, mun tattauna kan kalubalen rashin tsaro a baya, mun tattauna a zaman majalisar daban-daban kan kalubalen

“Majalisar mai ci yanzu da kuma wacce ta gabata a baya, ta yi iya nata kokarin kan kalubalen.

“Babu wani mulki a kasar, musamman tun daga lokacin Jamhuriya ta hudu da ta fara a 1999 da ya narka kudade kan tsaro kamar yadda gwamnati mai ci a yanzu ta yi.

“Muna fatan daga wannan zaman na yau, lamarin rashin tsaro a kasar zai ragu, na san shugabannin hukumomin na tsaro suna yin iya nasu kokarin amma akwai bukatar a kara jajircewa don a tsawo kan kalubalen.”

A nasa jawabin Janar Irabor ya gode waajalisar kan gayyatar wacce ya danganta a matsayin tattaunawar cikin gida domin a samu fahimtar juna.

A cewarsa, abubuwa da dama sun faru, an yi abubuwa da dama domin a habaka tsaro a kasar nan.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah
Manyan Labarai

Hajjin 2026: NAHCON Ta Kammala Tantance Masaukai Da Ɗakunan Dafa Abincin Alhazai A Madinah

November 7, 2025
Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump
Manyan Labarai

Batun Kawo Harin Soja: ‘Yan Nijeriya Sun Yi Watsi Da Barazanar Trump

November 7, 2025
Barazanar Amurka Na Kawo Wa Nijeriya Hari 
Manyan Labarai

Barazanar Amurka Na Kawo Wa Nijeriya Hari 

November 7, 2025
Next Post
2023: PDP Ta Bukaci A Hana Gwamnan Gombe Da Mataimakinsa Takara Kan Zargin Gabatar Da Takardun Bogi

2023: PDP Ta Bukaci A Hana Gwamnan Gombe Da Mataimakinsa Takara Kan Zargin Gabatar Da Takardun Bogi

LABARAI MASU NASABA

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

An Bukaci Manoma Su Rungumi Tsarin Noma Mai Jure Wa Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

Kasar Sin Za Ta Dage Dakatar Da Shigo Da Waken Soya A Kan Kamfanonin Amurka Uku 

November 7, 2025
Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

Abin Da APC Za Ta Yi Da Rinjayen Kashi Biyu Bisa Uku A Majalisar Tarayya

November 7, 2025
An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

An Yi Kira Da A Zurfafa Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Kasashen Afirka Don Bunkasa Masana’antu A Sassan Afirka

November 7, 2025
APC Da Uba Sani Ba Su Lashe Zaben Gwamnan Kaduna Ba -PDP

Yadda PDP Ta Yi Asarar Kudancin Kaduna

November 7, 2025
Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

Kasar Sin Ta Musanta Zargin Da Wakilin Amurka Ya Yi Game Da Batun Sauyin Yanayi

November 7, 2025
Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

Mataimakin Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Taron COP30 A Brazil

November 7, 2025
Jerin Gwarazan Taurarinmu!

Jerin Gwarazan Taurarinmu!

November 7, 2025
‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

Zaben Kananan Hukumomi A Neja Ya Bar Baya Da Kura

November 7, 2025
Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

Gwamnatin Zamfara Ta Ɗauki Malaman Makaranta 500 Aiki

November 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.