ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Matsalolin Da Hukumar JAMB Ta Fuskanta A Jarrabawar Bana

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Jamb

Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu da suka hada da Jami’oi, makarantu fasaha,kwalejin ilimin malamai, da sauran manyan makarantun kasa an kafa ta ne a shekarar 1978 shekaru 46 da suka gabata ke nan,wannan shine karo na 46 da hukumar take shirya irin jarabawar.

Mutum milyan ne 1,989,668 suka yi rajistar rubuta jarabawar ta wannan shekarar sai dai kuma milyan 1,904,189 ne suka rubuta jarabawar da aka yi kwan shida ana rubutawa, yayin da dubu 80,810 basu samu damar rubutawa ba.Hukumar ta yi amfani da wurare 700 wajen rubuta jarabawar ta bana a kowane sako da lungu na Nijeriya, inda aka fara rubuta jarabawar ranar Jumma’a 19 aka kammala ranar Litinin zuwa 29 Afrilu 2024.

  • JAMB Ta Fitar Da Sakamakon Jarrabawar 2024, Sakamako 64,624 Na Karkashin Bincike
  • JAMB Ta Dakatar Da Wasu Jami’anta Saboda Tilastawa Wata Daliba Cire Hijabi

Farfesa Ishak Olanrewaju Oyelede shi ne shugaban hukumar na yanzu wanda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada a shekarar 2016.

ADVERTISEMENT

Wadanda suka fara rubuta jarabawar ranar Jumma’a sun bayyana yadda suka fuskanci matsaloli amma shugaban hukumar shirya jarabawa ta manyan makarantu Farfesa Ishak Oyelede,ya yi kira gare su cewar da su kwantar da hankalinsu,domin ya basu tabbacin hukumar za ta sake ware watarana ga su wadanda suka fuskanci matsalar a ranar.

Shugaban ya furta hakan ne lokacin da yake zagayawa domin wuraren da ake rubuta jarabarawar a Kogo-Bwari,babban birnin tarayya Abuja inda yace kamar yadda ya gani da idonsa jarabawar na gudana,ba tare da wata babbar matsala ba,in banda wuri daya da aka bada labarin an fuskanci wasu matsaloli.

LABARAI MASU NASABA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

Ya ce yana kara jan hankalin wadanda lamarin ya shafa su gane cewa babu makawa irin matsalolin sai sun faru,dole ne sai wasu wuraren rubuta jarabawar sun fuskanci matsaloli wajen yadda babu yadda ba za a samu damar rubuta jarabawar ba.Yana tunanin kamar wuraren rubuta jarabawar goma ne za su fuskanci irin matsalolin,saboda sun san irin kayan aikin da suke a wasu wuraren da irin ci gaban da ake da shi a wuraren.

“Ba son su bane irin hakan ke faruwa kamar yadda ya ce,ba amma idan ta faru sai dai a sa hakuri kar a yi kokarin yin abin da zai kara shiga matsala.

“In ana cikin rubuta jarabawa sai aka samu matsala dole ne a tsaya hakan ba zai bada dama a kawo wani sahun na masu rubuta jarabawa ba,dole ne abin ya tsaya a samu sanar da hedikwata.
Za a iya sake rubuta jarabawa ne bayan karfe hudu da rabi na yamma,wannan zai ba wadanda za su rubuta a jerin sahu na 2 da 3 kai har ma na 4 suna iya rubutawa,ta wani bangaren kuma ana iya barin rubutawa jarabawar kashe- gari.

Ya nuna rashin jin dadinsa a kan yadda wasu ke bada kyauta ga wadanda suka fi nuna hadaka lokacin jarabawar ba tare dayin la’akari da wadansu abubuwa ba,wadanda suke cikin wadanda ake dubawa lokacin da ake ba dalibai guraben karo ilimi na manyan makarantun.Kamar yadda ya kara yin bayani irin wannan tagomashin da ake yi bai dace ba.

Kamar kamafanoni irinsu”MTN da sauarn mutane suna bada damar karo ilimi ga wadanda suka fi samun maki lokacin jarabawar UTME,amma sai muka nuna masu cewar yin hakan bai dace ba,domin kuwa idan an samu maki mafi yawa a jarabawar shiga manyan makarantu,da akwai ma sauran abubuwan da suka kamata a duba su tukuna.Akwai maganar nagartar sakamakon jarabawar kammala sakandare sai an hada ta da sakamakon makin da aka samu a jarabawar.Maganar zuwa jami’ar sojoji ta NDA,can ma ai ana lura ne da yadda ake ganin jikin mutum a Zahiri, bayan an yi jarabawar kafin mutum ace a cancanci damar samun zuwa,ai bai dace a rika yin haka ba yin abubuwa a kudundune.

Ya ce sai ka saurari mutum yana maganar “Ai dana ya samu maki 330 bayan ya lashe jarabawar kamamala sakandare har darussa 7 duk da yabon da yafi dacewa na sakamako, ya kamata ko cancanta a bashi gurbin zuwa makaranta.Yana iya samun damar kamar yadda ya kara jaddadawa amma wannan sai dai a kauyensu,amma idan ana maganar Nijeriya ne tana iya yiyuwa sai ya samu 650 duk da kwazon da shi mahaifin shi yake ganin yana da shi.

Hukumar shirya jarabawar manyan makarantu ta kasa ta ce za ta fara bada sakamakon jarabwar tun daga ranar 2 ga Mayu 2023,wannan bayanin yana dauke ne a matakan da aka dauka lokacin da aka yi taron gaggawa na hukumar,makon daya gabata a Abuja.Bayanin hakan yana dauke ta jawabain bayan taron d a aka rabawa ‘yan jarida rana r Litinin ta hannun jmi’an yada labaran hukumar Dakta Fabian Benjamin.

Hukumar ta bada dalilan da suka sa ba a bayyana sakamakon jarabawar da wuri ba,domin a tabbatar da duk matakan da suka kamata an dauke su kafin akai ga yin hakan.

“Yayin da wadanda suka rubuta jarabawa z su fara duba sakamako ranar Talata 2 ga Mayu 2024, wadanda suka rubuta jarabawa amnma sun fuskanci matsaloli ba tare da sun sani ba,ba za su ga sakamakon su ba, maimakon haka za su ga sanarwa ta sake duba jarabawa ranar Asabar 6 ga Mayu 2023.

Jamb
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
Ilimi

Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace

June 20, 2026
Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
Ilimi

Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu

June 20, 2026
NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund
Ilimi

NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

June 13, 2026
Next Post
Tashar Lantarki Da Kamfanin Kasar Sin Ta Gina A Botswana Ta Baiwa Kasar Damar Fitar Da Lantarki Zuwa Makwafta

Yaushe Za A Ceto Mu Daga Masu Garkuwa Da Wutar Lantarki?

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

Binciken CGTN: Amfanarwa A Aikace Shi Ne Nagartaccen Ma’aunin Tantance Ainihin Kimar Sabbin Fasahohi

June 24, 2026
Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

Kasar Sin Na Kara Zama Babban Ginshikin Ci Gaban Tattalin Arzikin Duniya Na Gaba

June 24, 2026
Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

Tsaro: Dasuki Ya Bukaci Tinubu Ya Gyara Alaka Da Nijar Domin Kare Iyakokin Arewa-Maso-Yamma

June 24, 2026
Sabbin Ministoci

Kafa ‘Yansandan Jihohi: Majalisa Ta Amince Da Tsarin ‘Yar Tinƙe Wajen Kaɗa Ƙuri’a 

June 24, 2026
Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

Sin Ta Gabatar Da Tsarin Karfafa Kwarin Gwiwar Kamfanoni Masu Jarin Waje

June 24, 2026
Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

Shugaban Kasar Burundi: Dangantakar Afirka Da Sin Misali Ce Ta Hadin Gwiwar Kasashe Masu Tasowa

June 24, 2026
Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.