• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Karin Kamfanonin Ketare Suka Samu Ra’ayin Bai Daya Kan Zuwa Kasar Sin Don Raya Kansu?

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Me Ya Sa Karin Kamfanonin Ketare Suka Samu Ra’ayin Bai Daya Kan Zuwa Kasar Sin Don Raya Kansu?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bisa kididdigar da ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin ta fitar a kwanan nan, an ce yawan kudin jarin waje da kasar ta yi amfani da shi a watanni uku na farkon shekarar bana, ya kai kudin Sin Yuan biliyan 408.45, adadin da ya karu da kaso 4.9 cikin dari bisa na makamancin lokaci na bara, lamarin da ya shaida cigaban tattalin arzikin Sin ba tare da tangarda ba.

A cikin wannan adadi, yawan sabbin kamfanonin ketare ya zarce dubu 10, wanda ya karu da kaso 25.5 cikin dari bisa makamancin lokaci na bara. Yadda kamfanoni ke shiga kasar Sin don kara samun bunkasuwa ya riga ya zama wani muhimmin batu da manyan kafofin watsa labarai na kasa da kasa suke tattaunawa a yanzu.

  • Tasirin Matsalolin Tsaro, Karancin Kudi Da Tsadar Rayuwa Ga Bukukuwan Sallar Bana

Akwai hasashen cewa, yawan kudin jarin da za a rika zuba wa sauran kasashe zai ci gaba da raguwa a shekarar 2023. Bisa wannan yanayin da ake ciki, kasar Sin ta sha wuya wajen samun wannan sakamako na jawon jarin waje, amma hakan ba abu ne da ya wuce zato ba.

Dalili kuwa shi ne, idan muka duba fannonin da kamfanonin suke zubawa jari, za a iya gano cewa, sun fi zuba wa kasar Sin jari ne a fannonin kimiyya da fasahohin zamani, da karin ingancin masana’antu, a kokarin more damammakin cigaban kasar Sin mai inganci.

A matsayin babbar kasuwa ta biyu ta sayen kayayyaki ta duniya, da babbar kasuwa ta farko ta sayar da kayayyaki ta yanar gizo ta duniya, babu shakka kasar Sin ta zama tamkar wani babban kek ga jarin waje. A waje daya kuma, kasar Sin da ke bude kofarta ga waje, na son more wannan kek na ta tare da sauran kasashen waje, tare da kara girmansa.

Labarai Masu Nasaba

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Kamfanin Tesla, da Airbus, da Astrazeneca, sun sanar da kafa masana’antu, da kara zuba jari a kasar Sin daya bayan daya, lamarin da ya shaida cewa, kamfanonin ketare na da kwarin gwiwa game da kasar Sin, domin sun gane cewa, zuba jari ga kasar Sin shi ne kokarin kago makoma mai haske.

Wasu rahotannin baya bayan nan sun bayyana cewa, ana sa ran shugaba Joe Biden na Amurka, zai sanya hannu kan wata dokar shugaba nan da wasu makwanni kadan masu zuwa, wadda za ta takaitawa kamfanonin Amurka adadin jarin da za su iya zubawa, a wasu muhimman fannonin tattalin arzikin kasar Sin, ciki har da fannin kirar bangarorin harhada na’urorin latironi na “semiconductors”, da fannin kwaikwayon tunanin bil adama na AI.

Da yake tsokaci game da hakan, yayin taron manema labarai da aka saba gudanarwa na yau Jumma’a, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Wang Wenbin, ya ce ainihin dalilin Amurka na kakaba takunkumi a fannin jarin da ake iya zubawa a Sin, shi ne dakile ikon Sin din na samun ci gaba.

Wang ya kara da cewa, Sin na matukar adawa da wannan mataki, za ta kuma lura matuka da yanda abubuwa ke gudana, tare da daukar matakin kare hakkoki, da moriyar ta yadda ya kamata. (Kande Gao, Saminu Alhassan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Samar Da Daidaito A Tsarin Hada-hadar Kudi A Bankunan Nijeriya

Next Post

Sin A shirye Take Ta Tallafawa Ci Gaban Kasar Gambia

Related

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

5 hours ago
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka
Daga Birnin Sin

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

6 hours ago
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya
Daga Birnin Sin

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

7 hours ago
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14
Daga Birnin Sin

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

8 hours ago
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

9 hours ago
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

11 hours ago
Next Post
Sin A shirye Take Ta Tallafawa Ci Gaban Kasar Gambia

Sin A shirye Take Ta Tallafawa Ci Gaban Kasar Gambia

LABARAI MASU NASABA

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

Fim Mai Taken 731 Na Tunatar Da Jama’a Muhimmancin Kiyaye Zaman Lafiya

September 18, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe Ɗan Adaidaita

September 18, 2025
Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

Sashen Raya Kimiyya Da Fasaha Na Sin Ya Kai Babban Matsayi Yayin Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar-biyar Karo Na 14

September 18, 2025
Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

Jose Mourinho Ya Zama Sabon Kocin Benfica

September 18, 2025
An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

An Bude Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan Karo Na 12 A Birnin Beijing

September 18, 2025
NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.