ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Me Ya Sa Karin Kamfanonin Ketare Suka Samu Ra’ayin Bai Daya Kan Zuwa Kasar Sin Don Raya Kansu?

by CMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

Bisa kididdigar da ma’aikatar kasuwanci ta kasar Sin ta fitar a kwanan nan, an ce yawan kudin jarin waje da kasar ta yi amfani da shi a watanni uku na farkon shekarar bana, ya kai kudin Sin Yuan biliyan 408.45, adadin da ya karu da kaso 4.9 cikin dari bisa na makamancin lokaci na bara, lamarin da ya shaida cigaban tattalin arzikin Sin ba tare da tangarda ba.

A cikin wannan adadi, yawan sabbin kamfanonin ketare ya zarce dubu 10, wanda ya karu da kaso 25.5 cikin dari bisa makamancin lokaci na bara. Yadda kamfanoni ke shiga kasar Sin don kara samun bunkasuwa ya riga ya zama wani muhimmin batu da manyan kafofin watsa labarai na kasa da kasa suke tattaunawa a yanzu.

  • Tasirin Matsalolin Tsaro, Karancin Kudi Da Tsadar Rayuwa Ga Bukukuwan Sallar Bana

Akwai hasashen cewa, yawan kudin jarin da za a rika zuba wa sauran kasashe zai ci gaba da raguwa a shekarar 2023. Bisa wannan yanayin da ake ciki, kasar Sin ta sha wuya wajen samun wannan sakamako na jawon jarin waje, amma hakan ba abu ne da ya wuce zato ba.

ADVERTISEMENT

Dalili kuwa shi ne, idan muka duba fannonin da kamfanonin suke zubawa jari, za a iya gano cewa, sun fi zuba wa kasar Sin jari ne a fannonin kimiyya da fasahohin zamani, da karin ingancin masana’antu, a kokarin more damammakin cigaban kasar Sin mai inganci.

A matsayin babbar kasuwa ta biyu ta sayen kayayyaki ta duniya, da babbar kasuwa ta farko ta sayar da kayayyaki ta yanar gizo ta duniya, babu shakka kasar Sin ta zama tamkar wani babban kek ga jarin waje. A waje daya kuma, kasar Sin da ke bude kofarta ga waje, na son more wannan kek na ta tare da sauran kasashen waje, tare da kara girmansa.

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Kamfanin Tesla, da Airbus, da Astrazeneca, sun sanar da kafa masana’antu, da kara zuba jari a kasar Sin daya bayan daya, lamarin da ya shaida cewa, kamfanonin ketare na da kwarin gwiwa game da kasar Sin, domin sun gane cewa, zuba jari ga kasar Sin shi ne kokarin kago makoma mai haske.

Wasu rahotannin baya bayan nan sun bayyana cewa, ana sa ran shugaba Joe Biden na Amurka, zai sanya hannu kan wata dokar shugaba nan da wasu makwanni kadan masu zuwa, wadda za ta takaitawa kamfanonin Amurka adadin jarin da za su iya zubawa, a wasu muhimman fannonin tattalin arzikin kasar Sin, ciki har da fannin kirar bangarorin harhada na’urorin latironi na “semiconductors”, da fannin kwaikwayon tunanin bil adama na AI.

Da yake tsokaci game da hakan, yayin taron manema labarai da aka saba gudanarwa na yau Jumma’a, kakakin ma’aikatar harkokin wajen Sin Wang Wenbin, ya ce ainihin dalilin Amurka na kakaba takunkumi a fannin jarin da ake iya zubawa a Sin, shi ne dakile ikon Sin din na samun ci gaba.

Wang ya kara da cewa, Sin na matukar adawa da wannan mataki, za ta kuma lura matuka da yanda abubuwa ke gudana, tare da daukar matakin kare hakkoki, da moriyar ta yadda ya kamata. (Kande Gao, Saminu Alhassan)

Kasar Sin
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa
Daga Birnin Sin

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Next Post
Sin A shirye Take Ta Tallafawa Ci Gaban Kasar Gambia

Sin A shirye Take Ta Tallafawa Ci Gaban Kasar Gambia

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Na Biyan Tallafin Man Fetur A Asirce – El-Rufai

Ba Zan Iya Jure Halayen El-Rufai Ba Shi Yasa Na Fice Daga ADC – Salihu Lukman

July 16, 2026
Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

Ra’yin Sin Da Afirka Ya Zo Daya A Fannin Fasahar AI

July 16, 2026
Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

Duk Da Sauye-Sauyen Tattalin Arziƙi Kashi 79% Na Ƴan Nijeriya Na Cikin Talauci – Bankin Duniya

July 16, 2026
M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin  Mataimakinsa

M.A. Abubakar Ya Zaɓi Farouk Mustapha A Matsayin Mataimakinsa

July 16, 2026
Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

Saliba Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Raunin Da Ya Samu A Bayansa

July 16, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

Kotu Ta Yanke Wa Wani Hukuncin Ɗaurin Shekara 7 Kan Tallan Wiwi A Kafafen Sada Zumunta

July 16, 2026
Tinubu Yana Zuba Kyawawan Ayyuka A Nijeriya – Ganduje

Ganduje Ya Buƙaci A Yi Siyasar Aƙida Domin Inganta Dimokuraɗiyya A Nijeriya

July 16, 2026
Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.